
Trump ya yi ‘murna’ kan yarjejeniyar tsaro ta Makka da Turkiyya da Pakistan da kuma Saudiyya suka yi
International
Venezuela Ta Amince Ta Halarta Shari’ar ICJ Amma Ba Ta Yarda da Ikon Kotun Ba
Venezuela za ta halarci shari’ar ICJ kan rikicin Essequibo amma har yanzu ba ta yarda da ikon kotun ba.
Shugabannin kusan kasashe 50 sun taru a Armenia domin tattauna tsaro, hadin kai da zaman lafiya a Turai.
Amurka na shirya sabbin tsare-tsaren soja idan tattaunawa ta tsaya
Kasashen Afirka masu mai sun ki daina hakar mai nan take, suna neman sauyi a hankali domin kare tattalin arziki.
Afirka

Hakainde Hichilema ya lashe zaben shugaban kasar Zambia karo na biyu
Shugaban Zambia Hakainde Hichilema ya doke babban abokin hamayyarsa a zaɓen shugaban ƙasa na ranar Alhamis ɗin da ta gabata bayan ya samu ƙuri’u miliyan 2.9, inda abokin hamayyarsa Brian Mundubile ya samu ƙuri’u miliyan 1.8.
Ya ƙara da cewa matatar za ta kawo ƙarshen dogaron Nijar kan mai daga ƙetare, yana mai ƙarawa da cewa abin da Nijar ba ta sha ba daga man za a fitar da shi ƙasashe maƙwabta a yankin.
Babban hafsan sojin Sudan Abdel Fattah al-Burhan ya ce dole a fara zaman lafiyar da ajiye makaman rundunar RSF da kuma dawo da tsaro da rayuwar yau da kullum.
Ana sa ran za a saki Masra tare da wasu ‘yansiyasa takwas.
Wasanni

Trump ya yi ‘murna’ kan yarjejeniyar tsaro ta Makka da Turkiyya da Pakistan da kuma Saudiyya suka yi