Shugaban Nijar Tiani ya sauya wasu ministocinsa

Wata doka da Shugaba Tiani ya sanya wa hannu kuma kafofin watsa labaran ƙasar ciki har da kamfanin dillancin labaran ƙasar ANP suka ambato, ce ke ƙunshe da sauye-sauyen ministocin.
16 Sep, 2026
Shugabar Majalisar Dokokin Cabo Verde ta zama shugabar ƙasar ta riƙo

Shugaban Cabo Verde, Jose Maria Neves, ya ce zai tsaya takarar shugabancin ƙasar na wa’adin shekara biyar karo na biyu a zaɓen ƙasar na watan Nuwamba.
15 Sep, 2026
Harin ta’addanci ya yi ajalin sojojin Mali aƙalla 50, da sojojin haya na Rasha biyar

Wani babban hari da aka kai babban sansanin sojoji a Mali a makon da ya gabata ya kashe sojoji aƙalla 50 da kuma jami’an tsaro biyar na rundunar sojin Afirka ta Rasha, kamar yadda jami’an tsaro da majiyoyin yankin suka shaida wa AFP a ranar Litinin.
14 Sep, 2026
Fiye da mutum 7,000 sun kamu da annobar Ebola a Jamhuriyar Kongo

Kongo ta tabbatar da sabuwar ɓarkewar cutar a hukumance a tsakiyar watan Mayu, inda kusan mutane 3,400 suka mutu da wannan annoba ta 17 da cutar mai saurin yaɗuwa ta Ebola ta haddasa a ƙasar.
13 Sep, 2026

Shugaban Nijar ya naɗa Birgediya Janar Mamane Sani Kiaou a matsayin sabon shugaban hafsan sojoji

An raba mutane fiye da 4,500 da gidajensu a Darfur ta Kudu da Blue Nile saboda matsalar tsaro

Gwamnatin Ghana ta kashe $4.37m don kwashe ‘yan ƙasarta daga Afirka ta Kudu

Gwamnatin Nijar ta yi kira ga jama’a su duƙufa da Al-Ƙunut domin neman tsari daga ‘maƙiyan ƙasa’

Kwalara ta kashe mutum 23 a Sudan, fiye da 310 sun kamu da cutar
5 Sep, 2026
Nijar na zargin Faransa da tunzura sojojin da suka yi yunkurin tawayen da aka dakile
Gwamnatin Nijar ta gudanar da taron Majalisar Ministoci a ranar Jumma’a, wanda shi ne karo na farko tun bayan yunƙurin tawayen da wasu sojoji suka yi a ƙasar inda gwamnatin ta bayyana waɗanda take zargi suna da hannu a shirin tawayen.

4 Sep, 2026
Tallafin ƙasashen waje da harin jiragen sama marasa matuƙa sun ƙara tsananta yaƙin Sudan – MDD
An kashe mutane fiye da 1,000 a hare-haren jiragen sama marasa matuƙa a cikin watanni biyar na farko na 2026, a cewar binciken rahoton da tawagar MDD ta fitar, inda ta zargi ɓangarorin biyu da aikata manyan laifuka na take haƙƙin ɗan adam.

3 Sep, 2026
Babban hafsan sojin Sudan Burhan na rangaɗi game da shirin yaƙi a fagen yaƙin Blue Nile
Ziyarar Abdel Fattah al-Burhan na zuwa ne a cikin ƙarin arangama tsakanin soji da RSF a jihar Blue Nile.

2 Sep, 2026
Dubban mutane sun yi zanga-zanga don nuna goyon bayansu ga sojin Nijar bayan dakile yunƙurin tawaye
Zanga-zangar ta zo ne kwanaki kaɗan bayan magoya bayan gwamnatin sojin sun dakile yunƙurin tayar da zaune tsaye.

2 Sep, 2026
Shugaban ƙungiyar Tarayyar Afirka ya yi Allah wadai da boren da aka yi a Nijar
Boren ya yi sanadin mutuwar mutane biyar, a cewar rahotannin kafofin watsa labarai.

31 Aug, 2026
Tebboune ya sake bayyana goyon bayan Aljeriya ga Nijar yayin da ake fuskantar barazanar tsaro
Jiragen sojojin Aljeriya huɗu sun isa Yamai yayin da sojojin Nijar suka yi ƙoƙarin ƙwato iko wani wuri mai muhimmanci da aka kai wa farmaki a hare-haren da suka faru a babban birnin ƙasar.

31 Aug, 2026
Mayaƙa 200 sun fice daga RSF ta Sudan inda suka sauya sheƙa zuwa rundunar sojin ƙasar
Mayaƙan ƙarƙashin jagorancin Abu Bakr Hamouda Dahloop sun ce sun fahimci kuskuren da suka tafka na shiga ƙungiyar RSF inda suka tabbatar da komawa ɓangaren sojin ƙasar tare da alƙwarin yaƙi don kawar da RSF.

31 Aug, 2026
Algeria ta aika jiragen yaƙi huɗu zuwa Jamhuriyar Niger bayan tashin hankali a Niamey
Jiragen yaƙi na sintiri sun sauka a filin jirgin sama na Yamai, tare da rakiyar jirgin ƙara wa jirage mai, a cewar Ma’aikatar Tsaro ta Jamuhuriya Nijar.

30 Aug, 2026
Boren soji a Yamai: AES ta jaddada goyon bayanta ga Nijar, ta yaba wa martanin dakarun tsaro
An shafe sa’o’i ana jin harbe-harbe masu ƙarfi cikin daren Asabar zuwa safiyar Lahadi a Yamai babban birnin ƙasar yayin da wasu sojoji suka yi boren da ma’aikatar tsaron ƙasar ta ce dakarun gwamnati sun samu sun daƙile shi.

29 Aug, 2026
An ji karar harbe-harben bindiga a kusa da sansanin soji da kuma fadar shugaban kasa a Nijar
Jama’a da dama a kafafen sada zumunta waɗanda ke zaune a Nijar sun kuma ruwaito cewa an ji harbe-harbe da fashe-fashe a cikin birnin, musamman a yankin gwamnati inda fadar shugaban ƙasa da gidan talabijin na ƙasa suke.



