An yi wa jagoran ‘yan adawa na Guinea Bissau ɗaurin talala

Wata kotun soji a ƙasar Guinea Bissau ta ba da umarni ranar Alhamis cewa a tsare jagoran ‘yan adawa Domingos Simoes Pereira a gida bayan an yi masa tambayoyi game zargin kitsa yi wa gwamnati juyin mulki.
5 Jun, 2026
Ƙishirwa ta kashe mutum 49 a saharar Nijar bayan motarsu ta lalace

Mamatan na cikin waɗanda ke dawowa daga ƙasar Mali domin bukukuwan Babbar Sallah a lokacin da motarsu ta lalace sannan ruwansu ya ƙare, kamar yadda ofishin gwamnan Jihar Agadez ya bayyana a wani saƙon da ta wallafa a shafin Facebook.
5 Jun, 2026
Turkiyya da Nijar sun sanya hannu yarjejeniyoyin hadin kai bayan tattaunawar shugabannin kasashen

Kasashen Turkiyya da Niger sun rattaba hannu kan jerin yarjejeniyoyin haɗin gwiwa a ranar Alhamis a gaban Shugaban Turkiyya, Recep Tayyip Erdoğan, da Shugaban Nijar, Abdourahamane Tiani.
4 Jun, 2026
Mali ta haramta hawa babura a wajen birane saboda hare-haren ta’addanci

Kazalika hukumomin ƙasar sun sanar da dakatar da “shigo da kayayyaki, da zirga-zirga jama’a, tallacde-tallace, da kuma rabon kyautar babura” a dukkan fadin kasar.
4 Jun, 2026

‘Yan Nijeriya da Mozambique da Laberiya na cikin mutum 21 da gobarar otel ta kashe a New Delhi

Shugaban Nijar Abdourahamane Tiani ya fara ziyarar aiki a Turkiyya

Nijar da Benin sun ƙaddamar da kwamitin da zai sa ido kan iyakokin ƙasashen biyu

Dalibai tara sun gurfana a gaban kotu kan tayar da gobara a wata makaranta a Kenya

Mutane da yawa sun fito da wuri don kaɗa kuri’a a babban zaben Habasha
31 May, 2026
Shugaban WHO ya ziyarci cibiyar Ebola yayin da cutar ke ƙara ƙamari
Tun daga lokacin da Ebola ta ɓarke a ranar 15 ga Mayu, DRC ta bayar da rahoton sama da mutum 1,000 da suka kamu da cutar, da mutuwar mutum 246, kamar yadda hukumomin lafiya suka bayyana.

29 May, 2026
Amurka ta aike wa Nijar kayan aikin soja da darajarsu ta kai dala miliyan 2.3 duk da takun-saƙa
Wannan tallafin na zuwa ne a daidai lokacin da Amurka ke ƙara ƙarfafa hulɗa da gwamnatocin yankin Sahel, inda ta mayar da hankali kan haɗin gwiwar tsaro domin tunkarar ƙaruwar hare-haren ta’addanci a yankin.

29 May, 2026
Ɗalibai 16 sun rasu sakamakon gobara a wata makarantar ‘yanmata a Kenya
Masu bincike sun gudanar da tsauraran tambayoyi ga ɗalibai da malamai, sannan kuma sun duba hotunan kyamarorin CCTV.

28 May, 2026
Ghana ta kwashe ‘yan ƙasarta 300 daga Afirka ta kudu yayin da ake zanga-zanga kan baƙin haure
Jirgin farko na ‘yan Ghana da aka kwashe daga Afirka ta Kudu kan tashin hankalin da ake fuskanta dangane da baƙin haure ya sauka a Accra ranar Laraba.

26 May, 2026
Mutane uku sun mutu bayan motar fasinja ta yi karo da giwa a gandun dajin Uganda
Motar tana ɗauke da ma’aikatan Hukumar Haraji ta Uganda.

26 May, 2026
Shugaban Senegal Faye ya naɗa sabon firaminista da zai maye gurbin Sonko
Shugaban Senegal Bassirou Diomaye Faye ya naɗa Ahmadou Al Aminou Lo a matsayin Firaminista a ranar Litinin.

24 May, 2026
Adadin mutanen da Ebola ta kashe a Jamuhuriyar Kongo ya wuce 200
Wani bayanin ma’aikatar lafiya ya ce an rubuta mutuwar mutane 204 a cikin larduna uku na kasar mai fadi a tsakiyar Afirka, daga cikin mutane 867 da ake zargi sun kamu cutar.

23 May, 2026
Shugaban Senegal Faye ya sallami Firaministansa Ousmane Sonko
Ousmane Sonko ne babban ɗan adawan tsohon Shugaban Senegal Macky Sall, an hana Sonko tsayawa takarar shugabancin Senegal wanda hakan ya sa ya goyibayan Shugaba Bassirou Faye.

22 May, 2026
Kenya za ta rage farashin man dizel bayan zanga-zangar da aka yi kan tsadar makamashi
A cikin wani jawabi da aka watsa ta gidan talabijin, Shugaban Kenya, William Ruto, ya bayyana cewa ya ba da umarnin rage farashin dizel da shilling 10 na ƙasar Kenya ($0.0772) a tsarin ƙayyade farashi na watannin Yuni da Yuli.

20 May, 2026
Gwamnatin Jamhuriyar Nijar za ta ƙayyade kuɗin gidajen haya
Sabon shirin ƙayyade kuɗin hayan Nijar zai ƙayyade iya kuɗin da za a iya karɓa a matsayin kuɗin haya bisa unguwannin tare da tanadin zaman kaso ga waɗanda suka saɓa wa dokar.



