22 Jul, 2026

Masar ta zargi Habasha da siyasantar da aikin Madatsar Ruwan GERD

Masar ta zargi Habasha da gudanar da aikin madatsar cikin “salon siyasa” ba tare da tuntubar ƙasashen da ruwa ke gangarawa zuwa gare su ba, wato Masar da Sudan, yana mai gargadin cewa irin waɗannan matakai sun haifar da “mummunan tasiri sosai.”

85b85388 e063 4685 a9e6 ffbb96014cca 1784635262475

20 Jul, 2026

Shugaban Senegal Faye ya zama sabon shugaban Ƙungiyar ECOWAS

Faye ya karɓi ragamar jagorancin ECOWAS daga Shugaban Saliyo, Julius Maada Bio, wanda ya riƙe wannan muƙami.

2f402671 dcef 4c41 9938 721aa3ed2070 1778498630404

20 Jul, 2026

‘Yanta’adda sun kashe sojojin Nijar 16 a harin kwanton-ɓauna a kusa da iyakar Mali da Burkina Faso

An yi wa sojojin kwanton-ɓauna ne a lokacin da suke gudanar da wata tafiya ta aiki inda aka kashe sojoji 16 sannan aka jikkata 23, ciki har da tara da suka samu mummunan rauni.

45dd1644 6e4b 4f5d afd9 7c6b8ae916ff 1784533892181

19 Jul, 2026

Dimokraɗiyyar Afirka: Ana zaɓen shugaban ƙasa a Sao Tome and Principe

Masharhanta sun bayyana tsibirin mai mutane 200,000 a matsayin abin koyi na dimokraɗiyya a Afirka.

c5f382f4 7d9e 45aa 9324 0690ca1c2622 1784451549162

18 Jul, 2026

An kashe gomman sojojin ƙasar Mali a harin kwanton-ɓauna

‘Yan a-ware na ƙabilar Abzinawa a ƙasar Mali sun yi wa wani ayarin sojojin ƙasar kwanton-ɓauna a kusa da Anefis, kwanaki kaɗan bayan sojoji sun sake ƙwace garin na yankin arewa da ke da muhimmanci.

a5260364 6eb9 4eae 8dca 63dd9ed64165 1784386345917

18 Jul, 2026

Adadin ɗaliban da suka mutu a hatsarin motar Uganda ya kai 23

Bas ɗin na kan hanyarta ta dawowa babban birnin ƙasar, Kampala, daga wata tafiya ta makaranta zuwa wajen faɗuwar ruwa na Sipi Falls a gabashin Uganda ranar Alhamisa lokacin da motar da kauce daga kan hanya.

f6405f02 6bdf 422f a07b 25da64343a54 1784301692156

16 Jul, 2026

Uganda za ta sallami majinyacin Ebola na ƙarshe

Za a iya ayyana ƙasar a matsayin wadda ba ta da Ebola idan ba a samu sabbin rahotanni na mutanen suka kamu da cutar ba a cikin kwanaki 42 na sa idon Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO).

93aaec42 26f1 419c 8e81 77b1dd9014d8 1784185891643

13 Jul, 2026

Gwamnatin Mali ta tabbatar da kashe sojoji 30 a wani harin ta’addanci a arewacin ƙasar

Babban hafsan sojin Mali ya ce an kashe sojoji kusan 30 a fafatawar da aka yi kwanan nan don sake kwace babban garin Anefis da ke yankin arewacin ƙasar daga hannun ‘yan ta’adda masu alaka da kungiyar Al Qaeda da kuma ‘yan awaren Tuareg.

cf1b3974 6276 4e42 a303 41b03d4cc5a3 1778259502930

10 Jul, 2026

Aikin matatar man Dangote zai ci gaba a gaɓar tekun Kenya, a cewar Shugaba Ruto

Shugaba William Ruto ya ce aikin wanda attajirin Nijeriya Aliko Dangote ke mara wa baya zai samar da ayyukan yi 60,000 tare da samar da mai a ƙasashen Afirka 8.

f7b3203e 473f 44d8 ad65 7031c28d6d8f 1780596631023

10 Jul, 2026

Afirka ta sami tallafin $900m domin faɗaɗa fasahar girki na zamani mara gurɓata muhalli

Tallafin ya fito ne daga haɗakar gwamnatocin duniya, masu zuba jari na kamfanoni masu zaman kansu, da kuma ƙungiyoyin ƙasa da ƙasa masu fafutukar raya ƙasa.

bb9bee72 078d 4105 82bf 1226e52d12e0 1783665982745
Loading...