Nijar ta dakatar da kamfanonin dillancin siminti 36 kan zargin ɓoye shi don haddasa ƙarancinsa

Gwamnatin ta Nijar ta zargi dillalan da boye siminti mai yawa duk da shirin gwamnati na sayar da siminti a farashi mai rangwame domin sauƙaƙa wa jama’a samun kayan gini.
28 Jul, 2026
Hukumomin Libya a Benghazi sun kori baƙin-haure fiye da 117,000 daga ƙasar

Akwai ‘yan Sudan fiye da 100,000 waɗanda suka amince su koma ƙasarsu bisa raɗin kansu yayin da hukumomin na Libya suka fitar da baƙin-haure 117,350 aƙalla daga ƙasar.
28 Jul, 2026
Mutumin da ya fi kowa tsawo a Ghana Awuche ya rasu

Sulemana Abdul Samed, wanda ake ganin shi ne namijin da ya fi kowa tsawo a Ghana, ya rasu yana da shekara 32, kamar yadda kafar watsa labaran ƙasar(GBC), ta ruwaito ranar Litinin.
27 Jul, 2026
Chadi ta sanar da shirin janyewa daga Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Duniya (ICC)

Daga cikin bincike 13 da kotun ta gudanar tun lokacin da ta fara aiki, tara sun shafi ƙasashen Afirka ne, yayin da huɗu kacal aka gudanar da su a sauran yankunan duniya “amma ba tare da samun wani ci-gaba na a-zo-a-gani ba,” a cewar gwamnatin Chadi.
27 Jul, 2026

An gudanar da zanga-zanga a Tripoli saboda tsadar rayuwa da tabarbarewar ayyukan gwamnati

Ƙarin ma’aikatan jinya sun shiga yajin aiki yayin da cutar Ebola ta kama kusan mutum 3,000

Yara na daga wadanda aka kashe a harin jirgi marar matuki a wata kasuwar Sudan

Jam’iyyar da ke mulki a Kamaru ta yi zama kan doguwar jinyar Shugaba Biya da ta jawo tambayoyi

Burkina Faso, Mali da Nijar sun shiga sahun neman karɓar baƙuncin Gasar AFCON ta 2032
22 Jul, 2026
Masar ta zargi Habasha da siyasantar da aikin Madatsar Ruwan GERD
Masar ta zargi Habasha da gudanar da aikin madatsar cikin “salon siyasa” ba tare da tuntubar ƙasashen da ruwa ke gangarawa zuwa gare su ba, wato Masar da Sudan, yana mai gargadin cewa irin waɗannan matakai sun haifar da “mummunan tasiri sosai.”

20 Jul, 2026
Shugaban Senegal Faye ya zama sabon shugaban Ƙungiyar ECOWAS
Faye ya karɓi ragamar jagorancin ECOWAS daga Shugaban Saliyo, Julius Maada Bio, wanda ya riƙe wannan muƙami.

20 Jul, 2026
‘Yanta’adda sun kashe sojojin Nijar 16 a harin kwanton-ɓauna a kusa da iyakar Mali da Burkina Faso
An yi wa sojojin kwanton-ɓauna ne a lokacin da suke gudanar da wata tafiya ta aiki inda aka kashe sojoji 16 sannan aka jikkata 23, ciki har da tara da suka samu mummunan rauni.

19 Jul, 2026
Dimokraɗiyyar Afirka: Ana zaɓen shugaban ƙasa a Sao Tome and Principe
Masharhanta sun bayyana tsibirin mai mutane 200,000 a matsayin abin koyi na dimokraɗiyya a Afirka.

18 Jul, 2026
An kashe gomman sojojin ƙasar Mali a harin kwanton-ɓauna
‘Yan a-ware na ƙabilar Abzinawa a ƙasar Mali sun yi wa wani ayarin sojojin ƙasar kwanton-ɓauna a kusa da Anefis, kwanaki kaɗan bayan sojoji sun sake ƙwace garin na yankin arewa da ke da muhimmanci.

18 Jul, 2026
Adadin ɗaliban da suka mutu a hatsarin motar Uganda ya kai 23
Bas ɗin na kan hanyarta ta dawowa babban birnin ƙasar, Kampala, daga wata tafiya ta makaranta zuwa wajen faɗuwar ruwa na Sipi Falls a gabashin Uganda ranar Alhamisa lokacin da motar da kauce daga kan hanya.

16 Jul, 2026
Uganda za ta sallami majinyacin Ebola na ƙarshe
Za a iya ayyana ƙasar a matsayin wadda ba ta da Ebola idan ba a samu sabbin rahotanni na mutanen suka kamu da cutar ba a cikin kwanaki 42 na sa idon Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO).

13 Jul, 2026
Gwamnatin Mali ta tabbatar da kashe sojoji 30 a wani harin ta’addanci a arewacin ƙasar
Babban hafsan sojin Mali ya ce an kashe sojoji kusan 30 a fafatawar da aka yi kwanan nan don sake kwace babban garin Anefis da ke yankin arewacin ƙasar daga hannun ‘yan ta’adda masu alaka da kungiyar Al Qaeda da kuma ‘yan awaren Tuareg.

10 Jul, 2026
Aikin matatar man Dangote zai ci gaba a gaɓar tekun Kenya, a cewar Shugaba Ruto
Shugaba William Ruto ya ce aikin wanda attajirin Nijeriya Aliko Dangote ke mara wa baya zai samar da ayyukan yi 60,000 tare da samar da mai a ƙasashen Afirka 8.

10 Jul, 2026
Afirka ta sami tallafin $900m domin faɗaɗa fasahar girki na zamani mara gurɓata muhalli
Tallafin ya fito ne daga haɗakar gwamnatocin duniya, masu zuba jari na kamfanoni masu zaman kansu, da kuma ƙungiyoyin ƙasa da ƙasa masu fafutukar raya ƙasa.



