International
Venezuela Ta Amince Ta Halarta Shari’ar ICJ Amma Ba Ta Yarda da Ikon Kotun Ba
Venezuela za ta halarci shari’ar ICJ kan rikicin Essequibo amma har yanzu ba ta yarda da ikon kotun ba.
Shugabannin kusan kasashe 50 sun taru a Armenia domin tattauna tsaro, hadin kai da zaman lafiya a Turai.
Amurka na shirya sabbin tsare-tsaren soja idan tattaunawa ta tsaya
Kasashen Afirka masu mai sun ki daina hakar mai nan take, suna neman sauyi a hankali domin kare tattalin arziki.
Afirka

Burkina Faso ta kawo ƙarshen dangantakar diflomasiyya da Faransa
Burkina Faso tace matakin ya fara aiki daga ranar 26 ga watan Yuni, kuma ya biyo bayan nazari kan duk wata dangantaka da birnin Paris.
Ana sa ran mahalarta taron za su mayar da hankali kan samar da wani daftari na musamman wanda zai zama jagora ga ƙungiyar AES wajen tattaunawa da ECOWAS kan muhimman batutuwan yankin.
Aikin wani ɓangare ne na ƙoƙarin yankin na faɗaɗa haɗin kai na tattalin arziki da kuma inganta haɗe abubuwa more rayuwa a fadin Yammacin Afirka
A cikin wata sanarwa da aka aiko wa AFP a ranar Talata, ICC ta ce ta karɓi “takardar ficewa” ranar 18 ga Yuni daga Nijar, da Janar Abdourahamane Tiani ke jagoranta.
Wasanni














