International

thumbs b c 13ad61ec9e14aac4fd36653e95105a33 1 e1777822792799

Venezuela Ta Amince Ta Halarta Shari’ar ICJ Amma Ba Ta Yarda da Ikon Kotun Ba

Venezuela za ta halarci shari’ar ICJ kan rikicin Essequibo amma har yanzu ba ta yarda da ikon kotun ba.

Volodymyr Zelenskyy Ya Isa Yerevan Domin Taron Turai na Manyan Shugabanni

Shugabannin kusan kasashe 50 sun taru a Armenia domin tattauna tsaro, hadin kai da zaman lafiya a Turai.

Trump na duba yiwuwar kai hari kan Iran

Amurka na shirya sabbin tsare-tsaren soja idan tattaunawa ta tsaya

Kasashen Afirka Sun Ki Daina Amfani da Mai Nan Take

Kasashen Afirka masu mai sun ki daina hakar mai nan take, suna neman sauyi a hankali domin kare tattalin arziki.

Afirka

bf37605cc726bf65a1ffcff3aeb12822d8ac6b7e69dc6d65801d40da8047ed1d

Ghana za ta kwashe ɗaruruwan ‘yan ƙasarta daga Afirka ta Kudu bayan hare-haren ƙin jinin baƙi

Ma’aikatar harkokin wajen ƙasar Ghana ta ce Shugaba John Dramani Mahama ya amince a kwashe ‘yan ƙasar 300 daga Afirka ta Kudu

Bankin Cigaban Afirka ya amince da fitar da dala miliyan 61 don tallafa wa mata a Nijeriya

Bankin Cigaban Afirka ya amince da fitar da dala miliyan 61 ga Bankin Cigaba na Nijeriya don habaka samun basussuka ga kasuwancin da mata ke yi a Nijeriya, musamman ma ayyukan noma da auran fannonin tattalin arziki da ba a tallafawa a kasar.

‘Yansanda sun tarwatsa masu zanga-zangar adawa da Faransa a taron Afirka-Faransa a Kenya

Wasu daga cikin masu zanga-zangar na ɗauke da alluna masu rubuce-rubuce, yayin da wasu ke daga jajayen tutoci masu ɗauke da alamomin gurguzu da hotunan wasu mutane.

An ceto ‘yan Ghana 28 da aka yi safararsu zuwa Côte d’Ivoire

Sanarwar ta ce wadanda aka ceto yanzu suna cikin koshin lafiya a Ghana, kuma suna taimaka wa hukumomi wajen ci gaba da bincike kan kungiyar safarar mutanen.