International

thumbs b c 13ad61ec9e14aac4fd36653e95105a33 1 e1777822792799

Venezuela Ta Amince Ta Halarta Shari’ar ICJ Amma Ba Ta Yarda da Ikon Kotun Ba

Venezuela za ta halarci shari’ar ICJ kan rikicin Essequibo amma har yanzu ba ta yarda da ikon kotun ba.

Volodymyr Zelenskyy Ya Isa Yerevan Domin Taron Turai na Manyan Shugabanni

Shugabannin kusan kasashe 50 sun taru a Armenia domin tattauna tsaro, hadin kai da zaman lafiya a Turai.

Trump na duba yiwuwar kai hari kan Iran

Amurka na shirya sabbin tsare-tsaren soja idan tattaunawa ta tsaya

Kasashen Afirka Sun Ki Daina Amfani da Mai Nan Take

Kasashen Afirka masu mai sun ki daina hakar mai nan take, suna neman sauyi a hankali domin kare tattalin arziki.

Afirka

feee88b62f7f09b726e3fdf4e3b51d110d43786b08a4b900368c759fdc6c1d3f

Burkina Faso ta kawo ƙarshen dangantakar diflomasiyya da Faransa

Burkina Faso tace matakin ya fara aiki daga ranar 26 ga watan Yuni, kuma ya biyo bayan nazari kan duk wata dangantaka da birnin Paris.

Manyan jami’an AES na tattaunawa a Ouagadougou gabannin tattaunawar ƙungiyar da ECOWAS

Ana sa ran mahalarta taron za su mayar da hankali kan samar da wani daftari na musamman wanda zai zama jagora ga ƙungiyar AES wajen tattaunawa da ECOWAS kan muhimman batutuwan yankin.

Nijeriya da ƙasashe 4 sun ƙaddamar da sabuwar hukuma kan hanyar Abidjan zuwa Lagos ta $16bn

Aikin wani ɓangare ne na ƙoƙarin yankin na faɗaɗa haɗin kai na tattalin arziki da kuma inganta haɗe abubuwa more rayuwa a fadin Yammacin Afirka

Nijar ta gabatar da takardar ficewa daga Kotun Kasa da Kasa ta Hukunta Manyan Laifuka, ICC

A cikin wata sanarwa da aka aiko wa AFP a ranar Talata, ICC ta ce ta karɓi “takardar ficewa” ranar 18 ga Yuni daga Nijar, da Janar Abdourahamane Tiani ke jagoranta.