Khamenei ya yi gargaɗi kan yaƙin yanki idan Amurka ta kai hari kan Iran

Jagoran addini na Iran, Ali Khamenei ya yi watsi da tura jiragen ruwan soja na Amurka zuwa Tekun Fasha, yana mai cewa irin waɗannan matakai “ba sabon abu bane”.
1 Feb, 2026
Iran ta ayyana rundunonin sojin ƙasashen Turai a matsayin ‘ƙungiyoyin ta’addanci’

A wani yunƙuri na mayar da martani ga ƙungiyar Tarayyar Turai, Tehran ta ayyana sojojin ƙasashen Turai a matsayin ‘yan ta’adda bayan ƙungiyar Turan ta bayyana Rundunar Juyin Juya Hali ta Iran a matsayin ta ta’addanci.
1 Feb, 2026
A ‘shirye’ Iran take don ‘yarjejeniyar nukiliya ta gaskiya da adalci’: Ministan Harkokin Wajen Iran

Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araghchi ya sake tabbatar da matsayar Iran ta rashin sha’awar ƙera makamin nukiliya da kuma buɗe ƙofofinta domin tattaunawar diflomasiyya, a wata ziyara da ya kai Turkiyya.
31 Jan, 2026
Iran ta ce duk maƙociyar da ta bari aka yi amfani da ita wurin kai mata hari ‘abokiyar gaba’ ce

Mahukunta a Tehran sun yi wannan gargaɗi ne bayan shugaban Amurka Trump ya ce ƙasarsa ta tura ayayin jiragen yaƙi a kusa da Iran.
28 Jan, 2026

Isra’ila na karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon, ta ci gaba da kai hari

Manyan jami’an China sun tattauna da Ƙungiyar OIC a yanayin da rikicin Gabas ta Tsakiya ke ƙara muni

Yaƙin da ake yi da ta’addancin Daesh yana ƙara ƙarfi: Erdogan

Iran ta gargaɗi Amurka: ‘Za mu ɗauki kowane irin hari a matsayin cikakken yaƙi a kanmu’

Turkiyya ba ta goyon bayan tsoma bakin ƙasashe waje a kan Iran – Erdogan
20 Jan, 2026
Adadin mutanen da suka mutu a zanga-zangar Iran ya kai 4,000: Rahoto
Jami’an Iran sun zargi Amurka da Isra’ila da goyon bayan abin da suka kira ‘masu bore ɗauke da makamai’, waɗanda suka kai hare-hare da dama kan cibiyoyin gwamnati a faɗin ƙasar.

19 Jan, 2026
Iran ta sha alwashin gwabza yaƙi da duk ƙasar da ta yi gangancin kai wa Khamenei hari
Shugaba Pezeshkian ya yi gargaɗin ne bayan Trump ya yi barazanar kai hari kan shugaban addini na Iran, a yayin da aka gudanar zanga-zanga kan matsin tattalin arziki da hauhawar farashin kayayyaki a ƙasar.

17 Jan, 2026
Syria ta ayyana harshen Kurdanci a matsayin ‘harshen ƙasa’, sannan ta ba Kurdawa haƙƙin ‘yan ƙasa
Dokar ta kuma sanya Nowruz a matsayin ranar hutu a hukumance tare da mayar wa Kurdawa haƙƙoƙinsu na ‘yan ƙasa wanda aka ƙace musu a yayin wata ƙidaya mai cike da ruɗani wadda aka gudanar a shekarar 1962.

15 Jan, 2026
Ministan Wajen Saudiyya da takwarorinsa na Iran, Oman da Qatar sun tattauna kan zaman lafiyar yanki
Ministocin sun tattauna ne kan yadda za a yayyafa ruwa kan wutar da ke ruruwa a yankin a daidai lokacin da ake tsoron harin Amurka kan Tehran.

14 Jan, 2026
Trump ya yi barazanar ‘ɗaukar tsattsauran mataki’ idan Iran ta rataye masu zanga-zanga
Iran ta ce ‘wasan kwaikwayon’ da Washington ke yi zai sake yin rashin nasara.

13 Jan, 2026
‘Taimako yana zuwa’ in ji Trump ga masu zanga-zanga a Iran
A wani rubutu Trump ya ce: “Na soke dukkan ganawar da zan yi da jami’an Iran har sai an daina kai wa masu zanga-zanga hari. Taimako na kan hanyarsa. MIGA!!!”

12 Jan, 2026
Iran ta ce a ‘shirye’ take ta tattauna da Amurka amma kuma ta ‘shirya wa yaƙi’
Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araghchi a ranar Litinin ya bayyana cewa Iran ba ta neman yaƙi amma ta shirya domin ta kare kanta.

10 Jan, 2026
Kungiyar ta’addanci ta YPG ta ƙwace iko da wani asibiti a Aleppo, ta kori ma’aikatan lafiya
Ƙungiyar ta’addanci ta YPG ta mayar da asibitin Yassin da ke unguwar Sheikh Maqsoud zuwa wani sansani domin ƙarfafa kansu, kamar yadda Kamfanin Dillancin Labarai na Larabawa na Syria ya ambato ma’aikatar lafiya ta ƙasar tana bayar da tabbaci.

9 Jan, 2026
Ma’aikatar Tsaron Syria ta sanar da tsagaita wuta a wasu unguwannin Aleppo
Ma’aikatar tsaron Syria ta ce ‘yan bindiga suna da zuwa ƙarfe 9 na safe su bar unguwannin da ake rikici da su.

2 Jan, 2026
Rundunar hadakar soji da Saudi ke jagoranta ta kai hari kan ‘yan-awaren da UAE ke goyon baya a Yemen
Rundunar hadakar soji da Saudiyya ke jagoranta ta kai hari kan ‘yan-awaren STC da UAE ke goyon baya a Yemen


