20 Jan, 2026

Adadin mutanen da suka mutu a zanga-zangar Iran ya kai 4,000: Rahoto

Jami’an Iran sun zargi Amurka da Isra’ila da goyon bayan abin da suka kira ‘masu bore ɗauke da makamai’, waɗanda suka kai hare-hare da dama kan cibiyoyin gwamnati a faɗin ƙasar.

2026 01 19t143136z 1178242319 rc2e4ja8dwy1 rtrmadp 3 iran economy protests

19 Jan, 2026

Iran ta sha alwashin gwabza yaƙi da duk ƙasar da ta yi gangancin kai wa Khamenei hari

Shugaba Pezeshkian ya yi gargaɗin ne bayan Trump ya yi barazanar kai hari kan shugaban addini na Iran, a yayin da aka gudanar zanga-zanga kan matsin tattalin arziki da hauhawar farashin kayayyaki a ƙasar.

iran protests 23014

17 Jan, 2026

Syria ta ayyana harshen Kurdanci a matsayin ‘harshen ƙasa’, sannan ta ba Kurdawa haƙƙin ‘yan ƙasa

Dokar ta kuma sanya Nowruz a matsayin ranar hutu a hukumance tare da mayar wa Kurdawa haƙƙoƙinsu na ‘yan ƙasa wanda aka ƙace musu a yayin wata ƙidaya mai cike da ruɗani wadda aka gudanar a shekarar 1962.

d5f6ffe768f3ce9ee32765bd3f48ab9ca2e343ff5bfdfadba230e1ec61e3ad7a

15 Jan, 2026

Ministan Wajen Saudiyya da takwarorinsa na Iran, Oman da Qatar sun tattauna kan zaman lafiyar yanki

Ministocin sun tattauna ne kan yadda za a yayyafa ruwa kan wutar da ke ruruwa a yankin a daidai lokacin da ake tsoron harin Amurka kan Tehran.

e3fe318c27d0647b108b859c404437e112eb452bb8a50834d4afea62500a6a2e

14 Jan, 2026

Trump ya yi barazanar ‘ɗaukar tsattsauran mataki’ idan Iran ta rataye masu zanga-zanga

Iran ta ce ‘wasan kwaikwayon’ da Washington ke yi zai sake yin rashin nasara.

1768368358359 kqfpt f1fa125c79929c8ff7283c4d61c1e081252ed3c0ee444b4f3f167654e589b21b

13 Jan, 2026

‘Taimako yana zuwa’ in ji Trump ga masu zanga-zanga a Iran

A wani rubutu Trump ya ce: “Na soke dukkan ganawar da zan yi da jami’an Iran har sai an daina kai wa masu zanga-zanga hari. Taimako na kan hanyarsa. MIGA!!!”

2026 01 13t072111z 1 lynxmpem0c0aw rtroptp 3 usa trump world order

12 Jan, 2026

Iran ta ce a ‘shirye’ take ta tattauna da Amurka amma kuma ta ‘shirya wa yaƙi’

Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araghchi a ranar Litinin ya bayyana cewa Iran ba ta neman yaƙi amma ta shirya domin ta kare kanta.

336ce30855cbefa76d839eae413907312bcb6c9ec12f7256015b1bcfd9bdbad4

10 Jan, 2026

Kungiyar ta’addanci ta YPG ta ƙwace iko da wani asibiti a Aleppo, ta kori ma’aikatan lafiya

Ƙungiyar ta’addanci ta YPG ta mayar da asibitin Yassin da ke unguwar Sheikh Maqsoud zuwa wani sansani domin ƙarfafa kansu, kamar yadda Kamfanin Dillancin Labarai na Larabawa na Syria ya ambato ma’aikatar lafiya ta ƙasar tana bayar da tabbaci.

328e52ab13866b5c57588d5a9e9f332bce20c6109a61d2ebcf40df96b329cc78

9 Jan, 2026

Ma’aikatar Tsaron Syria ta sanar da tsagaita wuta a wasu unguwannin Aleppo

Ma’aikatar tsaron Syria ta ce ‘yan bindiga suna da zuwa ƙarfe 9 na safe su bar unguwannin da ake rikici da su.

1767922300878 m5qspq 55ceba5d0d5d461aa650225165e544e619480c782c222b73b955e106e6f2f4f6

2 Jan, 2026

Rundunar hadakar soji da Saudi ke jagoranta ta kai hari kan ‘yan-awaren da UAE ke goyon baya a Yemen

Rundunar hadakar soji da Saudiyya ke jagoranta ta kai hari kan ‘yan-awaren STC da UAE ke goyon baya a Yemen

1767357336428 yv8hg 484cff989d6c53aa1f44415c1f7491d7b6c8092d60ee6f343f79eca4c7f820e3
Loading...