Ana fargabar ɗalibai sun maƙale bayan da gini mai ɗakuna 90 ya rufta da su

Hukumomin sun ce ba san adadin waɗanda suka mutu ba kuma ba za a iya tantance waɗanda suka maƙale ba, yayin da ake aikin ceto.
27 Jul, 2026
Rundunar Sojin Nijeriya ta kama jami’in da ake zargi da sayar wa ‘yanta’adda kayan soji

A ranar 23 ga watan Yuli ne rundunar sojin Nijeriya ta bayyana Yusuf a matsayin wanda ake nema ruwa-a-jallo bisa zarginsa da sayar da kayayyakin aikin soji ga ‘yanta’adda da sauran ƙungiyoyin masu aikata laifuka.
27 Jul, 2026
Jami’in da ke kula da harkokin kuɗin ISWAP ya miƙa wuya —Rundunar Sojin Nijeriya

Sanarwar ta ƙara da cewa ɗanta’addan ya miƙa wuya ne tare da yara maza biyu, tana mai ƙarawa da cewa lamarin ya faru ne sakamakon hare-haren sama da na ƙasa da rundunar sojin ƙasar ke kai wa mafakar ‘yanta’addan.
26 Jul, 2026
INEC za ta rufe rijistar masu zaɓe ranar Lahadi, ‘yan adawa na neman a tsawaita lokacin rijistar

A wani saƙon da ta wallafa a shafinta na X ranar Lahadi, hukumar ta ce za a rufe rijistar ranar Lahadi 26 ga watan Yuli inda ta ce mutane za su iya ƙarƙare rijistarsu ta intanet cikin sa’o’in da suka saura.
26 Jul, 2026

Sojojin Nijeriya sun ce suna ƙoƙarin ceto shugaban ƙaramar hukumar Bungudu a Zamfara

Dangote na shirin samar da wurin ajiyar mai a Kamaru

An yi jana’izar manoma 26 da aka kashe a harin ‘yanbindiga a Jihar Zamfara a Nijeriya

Rundunar Sojin Nijeriya na neman jami’inta ruwa-a-jallo kan zargin sayar wa ‘yanta’adda kayan soji

ICPC ta miƙa filin ginin gidaje 962 na aikin dala miliyan 65 ga Bankin Lamunin Gidaje na Nijeriya
23 Jul, 2026
Matatar Dangote ta koma sayar da fetur a naira, ta ƙara farashin lita da N140
Wannan na zuwa ne mako guda bayan matatar man ta Dangote ta dakatar da loda fetur ga manyan motoci tare da sauya tsarin biyan kuɗi zuwa dalar Amurka, matakin da ya jefa kasuwar man fetur cikin ruɗani.

22 Jul, 2026
Trump ya yabi Tinubu kan ‘jagorancinsa a yaƙi da ta’addanci’ a Nijeriya
A cikin wata wasiƙa mai ɗauke da kwanan watan 6 ga Yuli, 2026, Trump ya jinjina wa Tinubu bisa ƙudirinsa na magance matsalolin tsaro a Nijeriya, yana mai cewa Amurka na alfaharin tsayawa tare da Nijeriya a yaƙi da ta’addanci.

22 Jul, 2026
Nijeriya ta kaddamar da shirin takardun lamuni na N729bn don biyan basussuka a fannin lantarki
Ministan Kuɗi kuma Ministan Kula da Tattalin Arziki, Taiwo Oyedele, ne ya sanar da hakan yayin wani taron masu zuba jari da aka gudanar a Abuja.

22 Jul, 2026
An yi garkuwa da fiye da mutum 40 a hare-haren ‘yanbindiga a Jihar Zamfara
A cewar wani mazaunin gundumar Mayanchi da ke ƙaramar hukumar Maru, maharan sun kai hare-hare a ƙauyuka 11 tsakanin ranar Juma’a da Lahadi, inda suka kai farmaki al’ummomin Tashar Mayanchi, Gwargawo, Jidda da Garagi, da sauransu.

21 Jul, 2026
NESREA ta fara bincike kan zargin zubewar sinadari a babbar hanyar Kaduna-Abuja
Tawaga daga ofishin NESREA reshen Jihar Kaduna, ƙarƙashin jagorancin Kodinetan jihar, Hena Dangari Emmanuel, ta kai ziyara wurin domin tantance abin da ya faru tare da fara bincike.

21 Jul, 2026
Jami’an tsaron Nijeriya sun kama ɗanta’adda ɗan ƙasar Sudan da wata mace ‘yar Ghana a Borno
Dakarun da ke kai farmakan HADIN KAI sun kama wani dan kasar Sudan da ake zargi da zama dan ta’adda daga kasar waje, tare da wata mace ‘yan kasar Ghana a yankin Askira/Uba da ke jihar Bornon Nijeriya.

21 Jul, 2026
DSS ta Nijeriya za ta ɗaukaka ƙara kan hukuncin ɗaurin rai da rai da aka yanke wa shugabannin Ansaru
Hukumar DSS ta Nijeriya ta soki hukuncin da aka yanke wa shugabannin Ansaru inda ta ce hukuncin bai dace da girman laifukan da suka aikata ba.

20 Jul, 2026
Ana fargabar mutane 40 sun mutu sakamakon kifewar kwale-kwale a jihar Jigawa a ke Nijeriya
Ana ci gaba da ayyukan bincike da ceto a Jihar Jigawa ta Njeriya bana kwale-kwale dauke da mata da yara ‘yan firamare ya kife a Karamar hukumar Ringim, inda ake fargabar rasa rayuka akalla 40.

19 Jul, 2026
An kashe ɗalibai yayin da sojoji suka ‘ceto ɗalibai 46’ daga harin satan ɗalibai a Borno
Babu tabbacin ko ɗalibai da suka rasun ‘yan makarantar FGGC Monguno ne ko kuma ‘yan Kolejin Kimiyya da Fasahar.

18 Jul, 2026
Dakarun Nijeriya sun kuɓutar da mutum 12 da aka yi garkuwa da su a jihohin Katsina da Benue
Kazalika sojojin sun samu sun ƙwato shanu 56 tare da kashe wasu daga cikin waɗanda ake zargi da kasancewa cikin masu garkuwa da mutanen.



