Kasashen Arewacin Afirka Sun Hada Kai Kan Ruwa

Libya, Algeria da Tunisia sun kulla yarjejeniya domin sarrafa ruwan karkashin Sahara cikin dorewa da hadin kai.
30 Apr, 2026
Burkina Faso Ta Ƙarfafa Tsaro Bayan Hare-haren Mali

Burkina Faso ta ƙara tsaro sakamakon hare-haren Mali, yayin da rashin kwanciyar hankali ke ƙaruwa a yankin Sahel.
30 Apr, 2026
Yaƙi Na Barazana ga Tarihin Pyramids na Sudan

Yaƙin Sudan na barazana ga tsoffin pyramids na Meroe, duk da ƙoƙarin wasu mutane na kare su.
30 Apr, 2026
China Ta Buɗe Kasuwarta ga Kayayyakin Afirka Ba Tare da Haraji Ba

China ta cire haraji kan kayayyakin Afirka 53, matakin da ake sa ran zai haɓaka kasuwanci da tattalin arziki a nahiyar.
30 Apr, 2026

An Tsare Kemi Seba Yayin Da Shari’arsa Ta Fuskanci Jinkiri

Uganda Ta Cafke ’Yan Kasashen Waje Sama da 200 Kan Zargin Laifuka

Amurka Ta Musanta Hannu a Sabuwar Rundunar Congo

Aikin Tsaron Kenya a Haiti Ya Zo Karshe

Manyan Hare-Hare Sun Girgiza Mali Duk da Ikirarin Gwamnati
29 Apr, 2026
NIDCOM Ta Nemi Kariyar ‘Yan Najeriya a Afirka ta Kudu
NIDCOM ta bukaci gwamnatin Afirka ta Kudu ta ƙarfafa tsaro ga ‘yan Najeriya da sauran baƙi, yayin da rahotannin hare-hare ke ƙaruwa.

28 Apr, 2026
ICC ta amince da diyyar miliyoyi ga waɗanda rikicin Mali ya shafa
ICC ta bayar da diyyar miliyoyi ga dubban mutane da rikicin Mali ya shafa domin taimaka musu farfaɗowa.

27 Apr, 2026
Rikicin rijiyar ruwa ya kashe mutum 42 a gabashin Chadi
Fadan kabilu ya ɓarke daga takaddama, ya rikide zuwa hare-hare masu ɗaukar fansa

27 Apr, 2026
ECOWAS Ta Bukaci Haɗin Kai Bayan Sabbin Hare-Hare a Mali
ECOWAS ta yi Allah-wadai da hare-haren Mali tare da kira ga ƙasashen yankin su haɗa kai domin inganta tsaro.
27 Apr, 2026
Sabon Hukunci a Kenya Ya Kawo Sabani Kan Batun Zubar da Ciki
Soke hukuncin da ya amince da zubar da ciki a Kenya ya jawo damuwa kan lafiyar mata da haƙƙinsu.

26 Apr, 2026
Türkiye Ta La’anci Sabbin Hare-haren Ta’addanci a Mali
Türkiye ta yi Allah-wadai da hare-haren ta’addanci a Mali tare da nuna goyon baya yayin da sojoji ke cewa an shawo kan rikicin.

26 Apr, 2026
Ministan Lafiyar Nijar Ya Tantance Ayyukan Inganta Lafiya a Tillabéri
Nijar na kara kokari wajen inganta tsarin lafiyarta ta hanyar duba ci gaba, kara kayan aiki, da kuma hadin gwiwa da kungiyoyin duniya.

25 Apr, 2026
Tsohon ɗan wasan Najeriya Eneramo ya rasu bayan faduwa a filin wasa
Ya faɗi a wasa a Kaduna, rasuwarsa ta girgiza harkar ƙwallon ƙafa ta Afirka

25 Apr, 2026
Shugaban Afirka ta Kudu ya dakatar da babban jami’in ‘yan sanda kan zargin cin hanci
Ana tuhumar shugaban ‘yan sanda da laifin rashin kula da kwangilar miliyoyin daloli

25 Apr, 2026
Ghana ta gayyaci jakadan Afirka ta Kudu kan cin zarafin ‘yan kasarta
Zanga-zangar ƙin baƙi ta sake ɓarke, yayin da Najeriya ta gargadi ‘yan kasarta


