
Sake cin zaɓen gwamnan Osun tabbaci ne cewa dimokuraɗiyya za ta ci gaba da bunƙasa a Nijeriya—Tinubu

Sojin Sudan ta yarda da ‘zaman lafiya ta gaskiya’ ba tare da RSF ta ƙwace iko ba, in ji Janar Burhan

Shugaban Erdogan ya jinjina wa shekara 25 na Jam’iyyar AK kan samar da ‘sauyi mai tarihi’ a Turkiyya














