International

0a203ac363e40e30ea97818eb3c8a5f4e13a1c625ee9a058eefd1bb5d9a394fb

Wani jirgin sojin Amurka ya faɗi a yammacin Iraƙi

Wani jirgin Amurka samfurin KC-135 ya faɗi a yammacin Iraƙi yayin da wani ya sauƙa lafiya, in ji rundunar sojin Amurka. “Ɗaya daga cikin jiragen ya faɗi a yammacin Iraƙi, kuma ɗayan ya sauƙa lafiya. Ba abokan gaba ne suka harbo jirgin ba,” in ji cibiyar tsaron ta Amurka (CENTCOM), wadda ke da alhakin kula […]

Tsarin kiwon lafiya a Gabas ta Tsakiya na fuskantar barazana yayin da rikici ke ƙara muni: WHO

Tsarin kiwon lafiya a sassan Gabas ta Tsakiya na fuskantar matsin lamba fiye da kwanaki 10 bayan barkewar rikici a yankin, in ji Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO). A ranar Labara Hukumar ta Majalisar Dinkin Duniya ta ce an kashe dubban mutane yayin da wasu da dama suka jikkata a tashin hankalin da ke ƙara […]

Afirka

mini 7318 sarki charles ya amince da mummunan mulkin mallakar da birtaniya ta yi wa nijeriya

Sarki Charles ya yaba da dangantakar Nijeriya da Birtaniya

Sarki Charles III ya yaba da kyakkyawar dangantaka tsakanin Birtaniya da Nijeriya yayin da ya karɓi Shugaba Bola Ahmed Tinubu a fadar Windsor Castle, a wata muhimmiyar ziyara ta aiki. Sai dai sarkin ya amince cewa tarihin mulkin mallaka ya bar “mummunan tabo” a dangantakar ƙasashen biyu, yana mai cewa babu kalmomin da za su […]

Rikici a Sudan ta Kudu Ya Tilasta Mutane 100,000 Tserewa zuwa Habasha

Sabon tashin hankali a Sudan ta Kudu ya tilasta kimanin mutum 100,000 tserewa zuwa ƙasar Habasha, kamar yadda UNICEF ta bayyana. Rikicin ya fara ne bayan sojojin ƙasar sun bayar da umarnin kwashe jama’a daga garin Akobo a ranar 6 ga Maris, wanda ya zama sabon wurin rikici tsakanin gwamnati da ‘yan adawa. Rahotanni sun […]

Sarki Charles III ya karɓi Tinubu a Birtaniya

Sarki Charles III na Birtaniya ya karɓi Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu a Fadar Windsor Castle, a wata muhimmiyar ziyara da ke nufin ƙarfafa dangantaka tsakanin ƙasashen biyu. Ziyarar na zuwa ne bayan shekaru 37 da wani shugaban Nijeriya ya kai irin wannan ziyara, tare da nuna bunƙasar alaƙar diflomasiyya, tattalin arziki da al’adu tsakanin […]

Senegal za ta ɗaukaka ƙara kan kwace kofin AFCON

Ƙasar Senegal ta bayyana cewa za ta ɗaukaka ƙara bayan da Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Afirka (CAF) ta kwace mata kofin AFCON 2025 tare da ayyana Maroko a matsayin zakara. Hukuncin ya biyo bayan ruɗanin da ya faru a wasan ƙarshe, inda ‘yan wasan Senegal suka bar filin wasa na ɗan lokaci domin nuna rashin […]