
Ministan Wajen Turkiyya Fidan zai ziyarci Masar yayin da dangantakarsu ke ƙara ƙarfi kan batun yanki
Duniya
Hukumar sa ido kan girgizar kasa ta Rasha ta ce girgizar ƙasar wadda ta afku a ranar Laraba ta kasance mafi girma da aka taɓa fuskanta tun shekarar 1952 a yankin Kamchatka na kasar, inda ta yi gargadi kan abin da ka iya biyo baya.
Yanayin da ake ganin yaran Gaza na ciki a ‘yan kwanakin nan ya yi matuƙar kaɗa duniya.
Gwamnatin China ta fara bayar da tallafi ga iyaye don sauƙaƙa musu wahalhalun kula da ‘yaya, da nufin ƙara yawan haihuwa a ƙasar.
Afirka
Ƙungiyar RSF wadda ke rikici da sojojin Sudan ta kashe mutanen ne a wani hari da suka kai kan ƙauyuka biyu da ke yammacin Khartoum.
Gwamnatocin mulkin soji na Jamhuriyar Nijar da maƙotansu Burkina Faso da Mali sun matsa lamba kan kamfanonin haƙar ma’adanai na ƙasashen waje a shekarun baya bayan na, inda Nijar ta ƙwace kamfanin haƙar yuraniyom na Faransa, Orano a watan Yuni.
Shugaban ƙasar ya ce za a yi wa waɗanda suka mutu a hatsarin jana’iza ta ƙasa.
Wasanni
Ministan Wajen Turkiyya Fidan zai ziyarci Masar yayin da dangantakarsu ke ƙara ƙarfi kan batun yanki