Duniya
Duk wanda bai bi umarnin ba za a gana da iyayensa, kuma za a ci su tara daga $175 zuwa $1,170.
Mace-mace sakamakon malaria za su ta’azzara a wannan shekarar, kamar yadda Asusun Tallafi na Duniya ya yi gargadi, yana ɗora alhakin hakan kan cire tallafin da Shugaban Amurka Trump ya yi matsalar sauyin yanayi da, yaƙe-yaƙe da kuma bijire wa magani.
“Babu wani daga cikin waɗannan shugabannin uku da yake da wannan aniyar a ransa,” a cewar wani mai taimaki wa Shugaban Rasha, Yuri Ushakov, yana mai cewa duka suna fahimtar rawar da gwamnatin Amurka ke takawa a wannan yanayi da duniya ke ciki.
Afirka
Wannan na zuwa ne bayan wata sanarwar haɗin gwiwa da Masar da Saudiyya da Hadaddiyar Daular Larabawa, da Amurka suka fitar inda suka yi kira da tsagaita wuta domin barin kayan agaji shiga sassan Sudan.
Kwamitin Kula da Bayar da Kariya ga Ambaliya a Nijar ne ya tabbatar da waɗannan alƙaluma a yayin taronsa na huɗu da aka gudanar a ranar Juma’a, 12 ga Satumbar 2025 a ɗakin taro na ofishin Firaminista.
Hukumar Leken Asiri da Tsaro ta Somaliya (NISA) ta sanar da cewa dakarunta sun kashe Mohamed Abdi Dhiblaawe Afrax, wani babban kwamandan ƙungiyar Al-Shabaab.
Wasanni