30 Jan, 2026

Saudiyya da Isra’ila za su Amurka don tattaunawa yayin da Trump ke tura jiragen yaƙi na ruwa Iran

Shugaban hukumar leƙen asirin Isra’ila zai yi wa Washington karin bayani kan yiwuwar kai hari Iran, yayin da jami’an Saudiyya ke neman mafita ta diflomasiyya don kauce wa yaki a yankin, kamar yadda kafar Axios ta rawaito.

bf47ccda73dfb9b370c1c42e5ac9a50141ad547ad1cfc4971c6adab40696783e

23 Jan, 2026

WHO: Amurka ta fita daga Hukumar Lafiya ta Duniya bayan shekara 78

Ficewar ta fara aiki daga 22 ga Janairun 2026, bayan an bi sharadin sanarwa na shekara guda bisa dokokin kasa da kasa.

2025 04 24t073429z 380243774 rc274eahdkvy rtrmadp 3 usa trump

22 Jan, 2026

Masana kimiyya sun gano zanen shacin hannu ‘mai shekara 67,800’ a wani kogo a Indonesia

Wani zanen shacin hannu da aka gano mai shekaru 67,800 a kogon Liang Metanduno ya shiga jerin duwatsun zane da yawa da aka gano a Tsibirin Muna kusa da tsibirin Buton da ke Kudu maso-gabashin Sulawesi.

8e16a3a53235bd05738e285ebc96dca27de3ef546440032f99a611994b502f88

14 Jan, 2026

Amurka ta dakatar da ba da bizar masu ƙaura ga ‘yan Nijeriya da wasu ƙasashe 74

Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka a ranar Litinin ta ce ta soke biza fiye da 100,000 tun bayan dawowar Trump, wani tarihi na shekara guda.

2026 01 14t153950z 46874212 rc2xxiahylk2 rtrmadp 3 usa venezuela geoeconomics

13 Jan, 2026

Wani sanatan Amurka ya yi gargaɗi kan ƙaruwar ƙyamar Musulunci da ƙin jinin Larabawa

“Ya zama wajibi a gare mu duka mu kawo ƙarshen wannan shirun mu kuma yi tur da babbar murya kan ƙyamar Musulunci da ƙin jinin Larabawa,” in ji Mark Warner.

d12d9def03ad1784b3f5b5946207cfd44dc871112d07317505b4df754a394900

13 Jan, 2026

Trump ya saka harajin kashi 25 kan ƙasashen da ke kasuwanci da Iran

Trump ya ce harajin na Amurka zai shafi duk wata ƙasa da ta ci gaba da ƙulla alaƙar kasuwanci da Tehran.

1768255524159 s1chuw d1a5802b3142150ad4799c0e7506bde261cc322093c3b50e130b5c45c4e9f7bc

9 Jan, 2026

An katse intanet da wayoyin hannu a Iran

Kungiyar sanya idanu ta NetBlocks ta ce alkaluma sun nuna Iran na fuskantar katsewar internet a fadin kasar.

2026 01 09t070522z 254430384 rc2ixiawifsp rtrmadp 3 iran economy protests

9 Jan, 2026

Matar shugaban Turkiyya ta gana da shugaban UNRWA kan shirin buɗe ofis a Ankara

Shugaban hukumar ta MDD ya ce an sanya hannu kan yarjejeniya da gwamnatin Turkiyya don bude ofishinsu a Ankara.

80563585821a2476d87012db77e9ccffac531559d80d48bc3a488020ec4365e9

8 Jan, 2026

Burkina Faso, Mali da Nijar sun yi tir da ɗauke Maduro da Amurka ta yi

Shugabannin Burkina Faso, Mali da Niger sun yi allah wadai da matakin Amurka na kifar da Shugaban Venezuela, Nicolas Maduro, wanda suke da alaƙa mai ƙarfi da shi, suna kira matakin a matsayin “cin zarafi.”

6e149a5ed2ce5d747df5d0f644f77b5ddc4dedb939dcd956229fc672dbc2a22e main

8 Jan, 2026

Sanatocin Republican 5 sun bi sahun ‘yan Democrat don neman sake duba ikon yaki na Trump a Venezuela

Majalisar Dokokin Amurka ta gabatar da ƙudiri kan karfin ikon kaddamar da yaki, don taƙaita ƙara kai hare-hare Venezuela, inda ake shirin kaɗa ƙuri’a domin gabatar da ƙudirin a matakin ƙarshe.

2026 01 05t174853z 1506561027 rc21viac7u8m rtrmadp 3 usa venezuela
Loading...