WHO ta bayyana ɓarkewar Ebola a Jamhuriyar Kongo a matsayin ‘matsalar lafiya ta gaggawa’

Zuwa yanzu aƙalla mutum 88 suka rasu sakamakon sabuwar ɓarkewar da aka samu na cutar Ebola a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo.
17 May, 2026
Mutum 80 sun rasu a sabuwar ɓarkewar Ebola a Jamhuriyar Congo

“A kowace rana mutane na mutuwa … kuma hakan na faruwa kusan tsawon mako guda. A rana guda muna binne mutane biyu, uku, ko ma fiye da haka,” in ji Jean Marc Asimwe, wani mazaunin Bunia. “A wannan lokaci, ba mu san wace irin cuta ba ce,” in ji Asimwe.
16 May, 2026
Sojojin Sudan sun ƙwace iko da wani muhimmin birni a kusa da iyakar Habasha bayan arangama da RSF

Sojojin Sudan ɗin sun ce sun jawo babbar asara ga rundunar ‘yantawayen inda suka yi asarar rayuka da kuma ta kayan aiki.
16 May, 2026
Yakin Sudan: Yara na daga gomman da aka kashe a arangamar makonni biyu a Kordofan

Ma’aikatan lafiya na yankin sun ce shaidar waddanda suka kubuta a Kudancin Kordofan na nuna cewa mata manya biyar da yara kanana tara na daga cikin wadanda aka kashe a makonni biyun da suka gabata.
14 May, 2026

Nijar na son ƙara adadin jihohinta daga 8 zuwa 19 da kuma sauya sunayen wasu jihohim

Ghana za ta kwashe ɗaruruwan ‘yan ƙasarta daga Afirka ta Kudu bayan hare-haren ƙin jinin baƙi

Bankin Cigaban Afirka ya amince da fitar da dala miliyan 61 don tallafa wa mata a Nijeriya

‘Yansanda sun tarwatsa masu zanga-zangar adawa da Faransa a taron Afirka-Faransa a Kenya

An ceto ‘yan Ghana 28 da aka yi safararsu zuwa Côte d’Ivoire
10 May, 2026
Dangote na duba yiwuwar gina sabuwar matatar mai a Kenya mai tace ganga 650,000 a kullum
Dangote ya kiyasta cewa gina wannan matatar zai kai dala biliyan 15 zuwa 17, inda yake tunanin gina ta a Mombasa da ke Kenya, kamar yadda wani rahoto na jaridar Financial Times ya tabbatar.

10 May, 2026
‘Yanta’adda sun kashe aƙalla mutum 70 a Mali a cikin kwanaki biyu
Kungiyar JNIM mai alaƙa da Al-Qaeda ta ɗauki alhakin hare-haren da aka kai ranar Jumma’a, bayan da tuni ta kashe akalla mutane 30 a hare-haren da aka kai kan ƙauyuka a ranar Laraba.

9 May, 2026
Nijar ta dakatar da kungiyoyin yada labarai na Faransa guda 10
Gwamnatin Nijar ta zargi kafofin yada labarai na Faransa da cewa suna yada abubuwan da za su iya zama matsala ga dorewar ”tsarin mulki.”

7 May, 2026
Chadi ta ayyana zaman makoki na ƙasa bayan Boko Haram ta kashe sojojinta
Gwamnatin Chadi ta ayyana zaman makoki na ƙasa ne daga ranar 6 ga watan Mayu zuwa ranar 9 ga watan Mayu domin girmama sojojin da ƙungiyar ‘yanta’adda ta Boko Haram ta kashe a hare-haren da ta kai a farkon wannan makon.

6 May, 2026
Ana gudanar da zaɓen shugaban ƙasa a Jamhuriyar Benin
Shugaba Patrice Talon, wanda ake sa ran zai sauka daga mulki bayan shafe wa’adi biyu na shekaru biyar-biyar, ya amince da ministan kudi na ƙasarsa a matsayin wanda yake so ya gaje shi a wannan zaɓe.

5 May, 2026
Rundunar sojin Chadi ta ce an kashe jami’anta 23 a wani harin Boko Haram
Bayan harin Oktoban 2024, Shugaba Deby ya ƙaddamar da harin fansa inda ya sha alwashin jan ragama “shi da kansa” don kai hari tsawon makonni biyu.

4 May, 2026
Ambaliya da Zaizayar Kasa Sun Kashe Mutane a Kenya Yayin Ruwan Sama Mai Karfi
Akalla mutane 18 sun mutu sakamakon ambaliya da zaizayar kasa, yayin da hukumomi ke kokarin ceton rayuka.
3 May, 2026
Ambaliya Ta Tsayar da Rayuwa a Syokimau Kusa da Nairobi
Ruwan sama mai ƙarfi ya haddasa ambaliya a Syokimau, yana hana zirga-zirga da lalata hanyoyin samun kuɗin shiga.

1 May, 2026
Kenya Ta Yaba da Nasarar Tarihi ta Sawe
Sabastian Sawe ya kafa tarihi a London Marathon tare da karya shingen awa biyu, lamarin da ya jawo masa gagarumar tarba a Kenya.

1 May, 2026
Kasashen Afirka Sun Ki Daina Amfani da Mai Nan Take
Kasashen Afirka masu mai sun ki daina hakar mai nan take, suna neman sauyi a hankali domin kare tattalin arziki.



