Fafaroma ya yi kira a kawo karshen cin zarafin da Isra’ila ke yi wa Falasdinawa a Gabar Yamma

Fafaroma ya yi kira ga kasashen duniya su tattabar da samar da kasashe biyu masu ‘yancin gashin kansu domin ‘adalci da dawwamammen zaman lafiya’.

Newstimehub

Newstimehub

16 Aug, 2026

6ccae7dd 1666 4065 b583 92d7f3e055d8 1786890306316 main

Fafaroma Leo XIV ranar Lahadi ya jaddada kira na a kawo karshen cin zarafin da Isra’ila take yi wa Falasdinawa a Gabar Yammacin Kogin Jordan sannan ya nemi kasashen duniya su tattabar da samar da kasashe biyu masu ‘yancin gashin kansu.