Jirgin Ruwa na Turkiyya Ya Wuce Mashigar Hormuz Bayan Izinin Iran

Wani jirgin ruwa mallakar Turkiyya da ke jiran wucewa kusa da Iran ya samu izinin ratsa mashigar Hormuz bayan hukumomin Iran sun amince da hakan. Ministan sufuri da abubuwan more rayuwa na Turkiyya, Abdulkadir Uraloglu, ya ce jirgin ya wuce ta hanyar tashar jiragen ruwan Iran bayan samun izinin hukuma. Uraloglu ya bayyana cewa akwai […]
13 Mar, 2026
Türkiye Ta Tura Jiragen Yakin F-16 a Arewacin Cyprus

Türkiye ta tura jiragen yaki F-16 guda shida zuwa Arewacin Cyprus domin kara karfafa tsaro yayin da rikicin Gabas ta Tsakiya ke kara tsananta.
9 Mar, 2026
Erdogan: Amincewar da Isra’ila ta yi wa Somaliland ba zai amfani kowa ba

Ƙasashe a yankin dole su samar da mafita ga matsalolin yankin, a cewar Erdogan yayin taron manema labarai tare da Firayiministan Ethiopia Abiy a Addis Ababa.
17 Feb, 2026
Amurka da Iran na nuna sassauci kan yarjejeniyar Nukiliya: In ji Fidan na Turkiyya

A wata tattaunawa da jaridar Financial Times, Fidan ya yi nuni da fata nagari mai cike da taka tsan-tsan game da dawowar tattaunawar Amurka da Iran, inda ya bukaci dukkan bangarorin da su mayar da hankali ga nukiliya, su kawar da afkuwar wani yakin.
12 Feb, 2026

Turkiyya da Nijeriya sun haɗa kai kan yaƙar ta’addanci da batutuwan Afirka: Jakadan Turkiyya

Turkiyya tana karɓar baƙuncin taron tattaunawa kan alaƙarta da Ƙasashen Afirka

Matar Shugaban Turkiyya da Sarauniyar Jordan sun ƙara jaddada ƙawance a Istanbul

Turkiyya ta kama jami’an Mossad na Isra’ila biyu a Istanbul kan leƙen asiri

Shugaba Erdogan ya tuna da girgizar ƙasa, ya ce ‘Turkiyya ta cika alkawarinta‘ na sake gina gidaje
5 Feb, 2026
Turkiyya ta bunƙasa taimakon da ta ke ba Somaliya na sojojin sama da ƙasa don yaƙi da ta’addanci
Ankara ta ƙara adadin sojoji da kayan aiki a daidai lokacin da Mogadishu ke ci gaba da fuskantar sabbin hare-haren ta’addancin al-Shabab.

3 Feb, 2026
Shugaban Turkiyya Erdogan ya gana da Yarima Mai Jiran Gado na Saudiyya Mohammed bin Salman a Riyadh
A masauki na farko na Shugaba Erdogan a ziyarar nahiyar, an mayar da hankali ne kan ƙarfafa alaƙoƙin siyasa da ta tattalin arziki.

3 Feb, 2026
Shugaban Turkiyya zai ziyarci Saudiyya da Masar a cikin wannan makon
Erdogan ya shirya domin kai ziyara Saudiyya ranar Talata tare da Masar ranar Laraba, in ji daraktan watsa labaran Turkiyya.

29 Jan, 2026
Fidan na Turkiyya ya gargaɗi Amurka kan kai wa Iran hari, ya ce Tehran a shirye take ta tattauna
Babban jami’in diflomasiyyar Turkiyya ya shawarci jami’an Amurka da su magance matsalolinsu da Iran nan da nan maimakon neman wata faffadar yarjejeniya.

28 Jan, 2026
Turkiyya da Nijeriya sun ƙudiri aniyar kyautata alaƙar kasuwanci, zuba jari da tsaro
Shugaba Erdogan da Shugaba Tinubu sun jagoranci sanya hannu kan yarjeniyoyi tara a yayin da Ankara ke da manufar ƙulla kasuwancin dala biliyan 5 da ƙasa mafi ƙarfin tattalin arziki a Afirka.

28 Jan, 2026
Erdogan da Trump sun tattauna kan Syria da Kwamitin Zaman Lafiya na Gaza
Shugaban ƙasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya faɗa wa Trump cewa yana bin diddigin yarjejeniyar tsagaita wuta da haɗin kai da aka ƙulla ƙarƙashin jogarancin Amurka da gwamnatin Syria.

27 Jan, 2026
Turkiyya ta goyi bayan Nijeriya a yaƙi da ta’addanci yayin da Erdogan ya karbi baƙuncin Tinubu
Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu yana ziyarar aiki ta kwana biyu a Turkiyya26 zuwa 28 ga Janairu.

26 Jan, 2026
Ministan Harkokin Wajen Turkiyya Fidan ya gana da takwaransa na Nijeriya Tuggar
Ministocin biyu sun gana ne a Ankara babban birnin Turkiyya a ranar Litinin.

25 Jan, 2026
Ministan Harkokin Wajen Turkiyya da takwaransa na Nijeriya za su gana kan cinikayya da tsaro
Yayin ganawar a ziyara ta farko da Tuggar zai kawo Turkiyya, ana sa rai Fidan zai bayyana gagarumar rawar da Nijeriya take takawa wajen wanzar da zaman lafiya a Yammacin Afirka.

22 Jan, 2026
Turkiyya ta ɗauki dukkan yarjejeniyar zaman lafiyar Gaza da mahimmanci: Erdogan
A tattaunawa ta wayar tarho da takwaransa na Brazil, shugaban Turkiyya ya yaba kan yadda Brazil ta ƙi yin shiru game da kisan kiyashin Gaza.


