5 Feb, 2026

Turkiyya ta bunƙasa taimakon da ta ke ba Somaliya na sojojin sama da ƙasa don yaƙi da ta’addanci

Ankara ta ƙara adadin sojoji da kayan aiki a daidai lokacin da Mogadishu ke ci gaba da fuskantar sabbin hare-haren ta’addancin al-Shabab.

b6ec2fdeb767ce2fe823978086f0521a12707dd31b7c066ae335661939e752b5

3 Feb, 2026

Shugaban Turkiyya Erdogan ya gana da Yarima Mai Jiran Gado na Saudiyya Mohammed bin Salman a Riyadh

A masauki na farko na Shugaba Erdogan a ziyarar nahiyar, an mayar da hankali ne kan ƙarfafa alaƙoƙin siyasa da ta tattalin arziki.

b761a5e7c030d28ef2d67c40564b71fae07fc2e4749eb775f64661e03b5d034e main

3 Feb, 2026

Shugaban Turkiyya zai ziyarci Saudiyya da Masar a cikin wannan makon

Erdogan ya shirya domin kai ziyara Saudiyya ranar Talata tare da Masar ranar Laraba, in ji daraktan watsa labaran Turkiyya.

9785c837702b70fd389890bfc6124c8ae94cddede06ee0da459b23448ace27b7

29 Jan, 2026

Fidan na Turkiyya ya gargaɗi Amurka kan kai wa Iran hari, ya ce Tehran a shirye take ta tattauna

Babban jami’in diflomasiyyar Turkiyya ya shawarci jami’an Amurka da su magance matsalolinsu da Iran nan da nan maimakon neman wata faffadar yarjejeniya.

2026 01 21t124048z 1604723715 rc2yaia2mabz rtrmadp 3 usa trump board turkey

28 Jan, 2026

Turkiyya da Nijeriya sun ƙudiri aniyar kyautata alaƙar kasuwanci, zuba jari da tsaro

Shugaba Erdogan da Shugaba Tinubu sun jagoranci sanya hannu kan yarjeniyoyi tara a yayin da Ankara ke da manufar ƙulla kasuwancin dala biliyan 5 da ƙasa mafi ƙarfin tattalin arziki a Afirka.

dde18e5684efc480b7e60bae2d77c3b850f00c6a49ffc8bfde05b638482affad

28 Jan, 2026

Erdogan da Trump sun tattauna kan Syria da Kwamitin Zaman Lafiya na Gaza

Shugaban ƙasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya faɗa wa Trump cewa yana bin diddigin yarjejeniyar tsagaita wuta da haɗin kai da aka ƙulla ƙarƙashin jogarancin Amurka da gwamnatin Syria.

a0b4e56c75d79c2350ed090c342d80c0e3258adaafba213277131dd2a4996bc7

27 Jan, 2026

Turkiyya ta goyi bayan Nijeriya a yaƙi da ta’addanci yayin da Erdogan ya karbi baƙuncin Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu yana ziyarar aiki ta kwana biyu a Turkiyya26 zuwa 28 ga Janairu.

7c5a075572dd27aecc0d9857663c79ca9aacbebe9b3afedff51db7149461c81e

26 Jan, 2026

Ministan Harkokin Wajen Turkiyya Fidan ya gana da takwaransa na Nijeriya Tuggar

Ministocin biyu sun gana ne a Ankara babban birnin Turkiyya a ranar Litinin.

1769429194219 o0pdhn b79bc51b2aeb2982293e395c4e6ab685f05788fbd3a6c73f67a17f073c9530bd

25 Jan, 2026

Ministan Harkokin Wajen Turkiyya da takwaransa na Nijeriya za su gana kan cinikayya da tsaro

Yayin ganawar a ziyara ta farko da Tuggar zai kawo Turkiyya, ana sa rai Fidan zai bayyana gagarumar rawar da Nijeriya take takawa wajen wanzar da zaman lafiya a Yammacin Afirka.

cd5609a0044d6e59b59879770efc1fd87e0fcd23381c2313795eefba1e33b5e5

22 Jan, 2026

Turkiyya ta ɗauki dukkan yarjejeniyar zaman lafiyar Gaza da mahimmanci: Erdogan

A tattaunawa ta wayar tarho da takwaransa na Brazil, shugaban Turkiyya ya yaba kan yadda Brazil ta ƙi yin shiru game da kisan kiyashin Gaza.

a9f8ac08898b422adacd51df818240078b5256a7498805aa819d8fbe912835a4
Loading...