16 Jan, 2026

Babu wanda ke son sake ɗaukar hoto da Netanyahu, in ji Ministan Harkokin Wajen Turkiyya

Ministan Harkokin Wajen Turkiyya ya ce manufofin Netanyahu, da suka janyo mutuwa da rushe gine-gine a yankin, sun mayar da Isra’ila saniyar ware.

991484625fa86fe20961392408fd1250e8220a8dbd9bd6a58bb11bc843434a54

13 Jan, 2026

Turkiyya ta yi gargaɗi kan tsoma baki daga waje a Iran, ta buƙaci a magance rikicin a cikin gida

Kakakin Jam’iyyar AK mai mulki a Turkiyya Omer Celik ya jaddada cewa tsoma baki, musamman wanda Isra’ila take rura wutarsa, na iya jawo babban rikici da rashin zaman lafiya mai zurfi a Gabas ta Tsakiya.

04874cf2bdc6425bf96216ed8736a29795d2c2ce89b008f0b7ec8f535f6df0d3

9 Jan, 2026

Turkiyya na sanya ido sosai kan rikici a Syria a wani bangare mai muhimmanci kan tsaron kasarta

Majiyoyin tsaron Turkiyya sun shaida wa TRT World cewa Turkiyya tana bibiyar rikicin da ake yi a Syria don kare fararen hula da hana kwararar ‘yan gudun hijira saboda yaƙin da ake yi a Aleppo tsakanin sojojin Syria da ƙungiyar ta’addanci ta YPG.

2026 01 09t114839z 1740302177 rc2mxianfcu5 rtrmadp 3 syria security aleppo evacuation

5 Jan, 2026

Erdogan ya yi kira da a dawo da Turkiyya ga shirin samar da F-35 da Amurka ke jagoranta

Karbar jiragen F-35 da Turkiyya ta yi wanda ta riga ta biya da kuma mayar da ita cikin shirin na da muhimmanci kuma ya zama dole do karfafa alaka da Amurka da NATO, Erdogan ya fada wa Bloomberg.

1767612395167 u9g2p c941c8d8646381796649992a2386a19549c2047da032065f1d69315909e889bb

1 Jan, 2026

Dubban mutane sun yi gangami a Istanbul na goyon bayan Falasɗinawa

Gangamin wanda shugabannin addini da na ƙungiyoyin kare hakkin ɗan’adam suka jagoranta mai taken “Ba Za Mu Yi Shiru ba”, wato “We Do Not Remain Silent” a Turancin Ingilishi, ya samu halartar ƙungiyoyi fiye da 400.

a8526b74c0540b54544c4d2720677579f74f7cd9d116a5bcc1a79735c58a9e0f

31 Dec, 2025

Turkiyya ta fara gina tashar sararin samaniya a Somalia: Minista

Tashar za ta yi aiki da fannin sararin samaniya na duniya, don kawo wa Turkiyya kudin shiga, yayin da za ta taimaka wajen habakar tattalin arzikin Somaliya, in ji Ministan Kasuwanci da Fasaha Mehmet Fatih Kacir.

5f1b9bf6630f313e91f35db00cfe534685bb9511cb2e8de33d17e54042e3377b

24 Dec, 2025

Shugaban Turkiyya ya yi wa Firaiministan Libya ta’aziyya kan mutuwar babban hafsan sojin ƙasar

Shugaba Recep Tayyip Erdogan ya yi ta’aziyya ga Abdul Hamid Dbeibah ta wayar tarho bayan hatsarin jirgin sama a Ankara da ya kashe babban hafsan sojojin Libya, in ji daraktan sadarwa na Turkiyya.

6b189c1da731ba2f77bc4689d0e77bf7035f18fe0534470683202d2f7ee6e030

23 Dec, 2025

Turkiyya ta soki ta’addancin RSF a Sudan, ta yi kiran gaggawa don bayar da damar ayyukan jinƙai

Jakadan Turkiyya a Majalisar Ɗinkin Duniya Ahmet Yildiz ya ce Sudan ta zama waje mafi girma a duniya da ke fuskantar rikicin tsugunar da jama’a, inda ya ƙara da cewa “Halacci da tattaunawa” ne kaɗai za su kawo mafita.

9a5bfc39428513fdbf9d958126e0457476524a406163819b8532f852e9d4c021

20 Dec, 2025

Turkiyya ta kai rukunin farko na tantuna 30,000 da za ta kai Sudan a matsayin agaji

Jirgin kayan ya isa Port of Sudan inda aka tarbe shi ta hannun Mataimakin Shugaban Hukumar Kula da Bala’o’i da Ayyukan Gaggawa ta Turkiyya (AFAD), Hamza Taşdelen, da jakadan Turkiyya a Sudan, Fatih Yıldız.

f9e3979704fad4ce9d46bea885831ccaec162e0a00e74b7e2f6a3655be33496c

16 Dec, 2025

Shirin kawar da shara na Matar Shugaban Turkiyya ya tsara taswirar Ankara na karbar bakuncin COP31

Yayin da Turkiyya ta shirya karɓar bakuncin babban taron sauyin yanayi na duniya na 2026, gagarumin shirin Matar Shugaban Ƙasar ya tashi daga matakin fafutuka zuwa ga tsarin kula da yanayi na duniya.

aeeb51c3ccc8ee2e840978f412afc3c3afbf3bc6af0d6b4bf084002f081cd156
Loading...