Trump ya halarci zaman Kotun Koli kan dokar ‘yan ƙasa ta haihuwa

Shari’ar na duba ko za a soke bai wa duk wanda aka haifa a Amurka ‘yan ƙasa kai tsaye
3 Apr, 2026
Majalisar Dattawa Ta Fuskanci Gibin Kujeru Uku Bayan Rasuwar ‘Yan Majalisa

Shugaban Majalisar Dattawa ya sanar da kujeru uku sun zama fanko bayan rasuwar sanatoci, tare da umartar INEC ta shirya zaɓen cike gurbi cikin kwanaki 30.
1 Apr, 2026
An Naɗa Nabil Fahmy a Matsayin Sabon Shugaban Ƙungiyar Larabawa

Nabil Fahmy ya zama sabon shugaban Ƙungiyar Larabawa a lokacin da yankin ke buƙatar ƙarin haɗin kai da diflomasiyya.
30 Mar, 2026
Rahoton 2026 Ya Nuna Afirka na Ci Gaba Duk da Kalubale

Afirka na samun ci gaba a mulki amma har yanzu tana fuskantar kalubale, tare da buƙatar haɗin gwiwa da sabbin dabaru don gaba.
29 Mar, 2026

ICPC za ta gurfanar da El-Rufai kan zarge-zargen cin hanci da damfara

Gwamnatin Kano ta ƙaryata zargin raina Sarkin Kano a Hawan Nasarawa

Shugaban Congo-Brazzaville ya sake samun nasara a zabe da gagarumar rinjaye

Türkiye na shirin zagayen diflomasiyya domin dakile rikicin Gabas ta Tsakiya

Katsewar Intanet Ta Girgiza Zaɓen Shugaban Ƙasa a Jamhuriyar Congo
16 Feb, 2026
Martanin duniya a yayin da Isra’ila ke rajistar mallake Gabar Yammacin Kogin Jordan
Gwamnatin Isra’ila ta amince da wani kudiri na yin rajista a wasu yankuna da dama da ke Gabar Yamma a matsayin “Kadarorin Kasa”, wanda mataki ne da aka dauka karon a farko tun bayan mamaye yankin da Isra’ila ta yi a 1967.

16 Feb, 2026
Shugaban Nijar ya ziyarci Aljeriya, lamarin da ya nuna ƙarshen tsamin dangantaka tsakanin ƙasashen
Ziyayar tana zuwa ne bayan dawo wakilcin diflomasiyya tsakanin ƙasashen biyu bayan watanni 10 na rashin jiutwa tsakanin Algiers da Niamey.

10 Feb, 2026
Majalisar Dattijan Nijeriya ta amince da tsarin aika sakamakon zabe kai-tsaye ta intanet
Tun da fari an samu saɓanin ra’ayi tsakanin Majalisar Wakilai wacce ta yarda a sanya tsarin ya zama dole, da kuma Majalisar Dattawa wacce ta dage kan cewa hakan “zabi ne”, ba wajibi ba.

9 Feb, 2026
Ghana ta yi wa jakadanta a Nijeriya kiranye kan zargin maguɗin zaɓe
Matakin ya biyo bayan zarge-zargen sayen ƙuri’u ne yayin zaɓen fid da gwani na ‘yan majalisu a Jam’iyyar NDC.

3 Feb, 2026
Masar da Saudiyya sun yi kira ga samar da hanyoyin da suka dace kafin tattaunawar Amurka da Iran
Ministoci sun yi kira ga kwantar da hankali da neman sulhu don hana samun wasu jerin abubuwan ɗaga hankali a yankin.

23 Dec, 2025
Amurka ta dakatar da bai wa ‘yan Nijeriya biza
Ofishin Jakadancin Amurka a Nijeriya ya sanar da dakatar da bayar da visa ga ‘yan Nijeriya daga ranar 1 ga Janairun 2026.

20 Dec, 2025
Alkawarin dala miliyan 150 zai sake gina Aleppo da yaƙi ya lalata
Taron hada kudade na kwanaki uku karkashin jagorancin Ofishin Gwamnan Aleppo ya smau gagarumin goyon baya a yayin da birni na biyu mafi girma a Syria ke gwagwarmayar farfadowa bayan yakin da aka gwabza na shekaru da hare-haren Isra’ila.

3 Dec, 2025
Shugaban Nijar Tiani ya karɓi shugaban Bilma bayan ya yi watanni 16 a hannun masu garkuwa da mutane
Kamfanin dillancin labaran Jamhuriyar Nijar, ANP, ya ruwaito cewa shugaban ƙasar ya gana da shugabna ƙaramar hukumar ne ranar Talata.

2 Dec, 2025
An daƙile harin RSF kan West Kordofan: Rundunar Sojin Sudan
Rundunar sojin Sudan ta zargi RSF da kai hare-hare kullum kan Babnousa, wani birnin da aka yi wa ƙawanya na tsawon shekara biyu.

1 Dec, 2025
Nijar ta ce ta fara kai uranium ɗinta kasuwar duniya
Haƙar uranium a Nijar na cikin muhimman batutuwan jayayya da ke tsakanin gwamnatin da ta amshi mulki a shekarar 2023 da kamfanin Orano, wanda gwamntin Faransa ce ke da kashi 90 cikin 100.



