16 Feb, 2026

Martanin duniya a yayin da Isra’ila ke rajistar mallake Gabar Yammacin Kogin Jordan

Gwamnatin Isra’ila ta amince da wani kudiri na yin rajista a wasu yankuna da dama da ke Gabar Yamma a matsayin “Kadarorin Kasa”, wanda mataki ne da aka dauka karon a farko tun bayan mamaye yankin da Isra’ila ta yi a 1967.

d5a57d1aae67fd82bf141add94b5ed03897241da355c0a90d3172e0f7fb3d4d9

16 Feb, 2026

Shugaban Nijar ya ziyarci Aljeriya, lamarin da ya nuna ƙarshen tsamin dangantaka tsakanin ƙasashen

Ziyayar tana zuwa ne bayan dawo wakilcin diflomasiyya tsakanin ƙasashen biyu bayan watanni 10 na rashin jiutwa tsakanin Algiers da Niamey.

db69e92a2cfc85b9ad8a91545df10bd97e2a6e40cd1ee1b71dac6b94cfc1ee49

10 Feb, 2026

Majalisar Dattijan Nijeriya ta amince da tsarin aika sakamakon zabe kai-tsaye ta intanet

Tun da fari an samu saɓanin ra’ayi tsakanin Majalisar Wakilai wacce ta yarda a sanya tsarin ya zama dole, da kuma Majalisar Dattawa wacce ta dage kan cewa hakan “zabi ne”, ba wajibi ba.

463ecf7a44c9f1bca1347ae309697169a318ff3f079c03fe06dbee4fb43690ea

9 Feb, 2026

Ghana ta yi wa jakadanta a Nijeriya kiranye kan zargin maguɗin zaɓe

Matakin ya biyo bayan zarge-zargen sayen ƙuri’u ne yayin zaɓen fid da gwani na ‘yan majalisu a Jam’iyyar NDC.

10a78afc ba58 491e 9b19 6e65f61ec637

3 Feb, 2026

Masar da Saudiyya sun yi kira ga samar da hanyoyin da suka dace kafin tattaunawar Amurka da Iran

Ministoci sun yi kira ga kwantar da hankali da neman sulhu don hana samun wasu jerin abubuwan ɗaga hankali a yankin.

61526969cc9d3cd3fa111143843577ea9b23e6592a3818815498447318d1d48d

23 Dec, 2025

Amurka ta dakatar da bai wa ‘yan Nijeriya biza

Ofishin Jakadancin Amurka a Nijeriya ya sanar da dakatar da bayar da visa ga ‘yan Nijeriya daga ranar 1 ga Janairun 2026.

055fb5f7d1dbb021798ed59b6af54a6dae8ca19b34ab0bb3a9effc3e6af89ef9

20 Dec, 2025

Alkawarin dala miliyan 150 zai sake gina Aleppo da yaƙi ya lalata

Taron hada kudade na kwanaki uku karkashin jagorancin Ofishin Gwamnan Aleppo ya smau gagarumin goyon baya a yayin da birni na biyu mafi girma a Syria ke gwagwarmayar farfadowa bayan yakin da aka gwabza na shekaru da hare-haren Isra’ila.

171b2b6700b168c5715316e0fb0c6d148dee07aa3d646136b4e9d5450b0b8c21

3 Dec, 2025

Shugaban Nijar Tiani ya karɓi shugaban Bilma bayan ya yi watanni 16 a hannun masu garkuwa da mutane

Kamfanin dillancin labaran Jamhuriyar Nijar, ANP, ya ruwaito cewa shugaban ƙasar ya gana da shugabna ƙaramar hukumar ne ranar Talata.

5a40711afe41d9ec4aa05354e1bf1d95f815ebd0892fc2bdb1a2e3e91ad97ae2 main 1

2 Dec, 2025

An daƙile harin RSF kan West Kordofan: Rundunar Sojin Sudan

Rundunar sojin Sudan ta zargi RSF da kai hare-hare kullum kan Babnousa, wani birnin da aka yi wa ƙawanya na tsawon shekara biyu.

2025 11 22t143711z 48757478 rc2j1iam88h6 rtrmadp 3 sudan politics chad

1 Dec, 2025

Nijar ta ce ta fara kai uranium ɗinta kasuwar duniya

Haƙar uranium a Nijar na cikin muhimman batutuwan jayayya da ke tsakanin gwamnatin da ta amshi mulki a shekarar 2023 da kamfanin Orano, wanda gwamntin Faransa ce ke da kashi 90 cikin 100.

20663762 0 0 760 428
Loading...