Majalisar Dattijan Nijeriya ta amince da tsarin aika sakamakon zabe kai-tsaye ta intanet

Tun da fari an samu saɓanin ra’ayi tsakanin Majalisar Wakilai wacce ta yarda a sanya tsarin ya zama dole, da kuma Majalisar Dattawa wacce ta dage kan cewa hakan “zabi ne”, ba wajibi ba.
10 Feb, 2026
Ghana ta yi wa jakadanta a Nijeriya kiranye kan zargin maguɗin zaɓe

Matakin ya biyo bayan zarge-zargen sayen ƙuri’u ne yayin zaɓen fid da gwani na ‘yan majalisu a Jam’iyyar NDC.
9 Feb, 2026
Masar da Saudiyya sun yi kira ga samar da hanyoyin da suka dace kafin tattaunawar Amurka da Iran

Ministoci sun yi kira ga kwantar da hankali da neman sulhu don hana samun wasu jerin abubuwan ɗaga hankali a yankin.
3 Feb, 2026
Amurka ta dakatar da bai wa ‘yan Nijeriya biza

Ofishin Jakadancin Amurka a Nijeriya ya sanar da dakatar da bayar da visa ga ‘yan Nijeriya daga ranar 1 ga Janairun 2026.
23 Dec, 2025

Alkawarin dala miliyan 150 zai sake gina Aleppo da yaƙi ya lalata

Shugaban Nijar Tiani ya karɓi shugaban Bilma bayan ya yi watanni 16 a hannun masu garkuwa da mutane

An daƙile harin RSF kan West Kordofan: Rundunar Sojin Sudan

Nijar ta ce ta fara kai uranium ɗinta kasuwar duniya

Trump ya ce Amurka za ta dakatar da hijirar ‘yan cirani daga kasashe marasa arziki har abada
18 Nov, 2025
Jam’iyyar PDP ɓangaren Kabiru Turaki ta ɗage zaman kwamitin gudanarwarta na farko saboda hargitsi
Rahotanni sun ce an samu yamutsi a hedikwatar jam’iyyar a babban birnin Nijeriya Abuja, kafin Turaki ya yi jawabi ga manema labarai.

4 Nov, 2025
Shugabar ƙasar Tanzania Samia Hassan ta sha rantsuwar kama aiki a wa’adi na biyu
Samia Saluhu Hassan ta karbi rantsuwar kama aikin a wajen wani biki a sansanin soji a Dodoma babban birnin gudanarwa na Tanzania.

28 Oct, 2025
Masu nazarin kayan tarihi sun gano kisan gillar Faransa a wata makabartar Senegal
Senegal ta yi zargin cewa yana da wahala samun bayanan gano ta’annatin turawan mulkin mallaka na Faransa wajen yin kisan kiyashi a ƙasar.

28 Oct, 2025
Mahama ya hana ministoci bayyana manufofin gwamnatin Ghana sai da izinin majalisar ministoci
An bayar da umarnin ne a wata sanarwa da sakataren majalisar ministocin ƙasar Ghana, Farfesa Kwaku Danso-Boafo, ya sanya wa hannu.

28 Oct, 2025
Shugaban Sudan al Burhan ya ce ‘sojojin ƙasar sun janye’ daga Al Fasher
Shugaban majalisar mulkin ƙasar Sudan ya tabbatar da janyewa daga muhimmin birnin na Darfur bayan rundunar RSF ta yi shelar ƙwace Al Fasher.

24 Oct, 2025
Hamas na aiki da yarjejeniyar tsagaita wuta amma Isra’ila na ci gaba da karya ta, Inji Erdogan
Jawabin nasa ya zo ne yayin da Turkiyya ke matsin lamba ga ƙasashen duniya don samar da lumana a Gaza da kuma tabbatar da cewa tsagaita wutar mai rauni tana ci gaba da wanzuwa a yayin da Isra’ila ke ci gaba da karya ta.

24 Oct, 2025
Ghana tana alhinin mutuwar matar tsohon shugaban ƙasar, Nana Konadu Agyeman-Rawlings
Mutuwarta ta zo kusan shekaru biyar bayan ta mijinta, marigayi Jerry John Rawlings.

22 Oct, 2025
Kotu a Bangladesh ta tura manyan hafsoshin soji gidan yari a wata shari’a ta tarihi
Manyan hafoshin, ciki har da janar-janar biyar, an zarge su da laifin kafa wani ɓoyayyen wurin tsare mutane a lokacin mulkin Firaminista, Sheikh Hasina, wadda aka kora a mulki.

21 Oct, 2025
Tsohon shugaban Faransa Nicolas Sarkozy ya fara zaman gidan kaso kan karɓar kuɗin a wurin Gaddafi
Tsohon shugaban Faransa ya fara zaman gidan kason La Sante bayan kotu ta same shi da laifin karɓar kuɗaɗe daga wajen tsohon shugaban Libya Gaddafi domin yin yaƙin neman zaɓensa a shekarar 2007, abin da ya saɓa wa doka.

11 Oct, 2025
Turkiyya ta shiga tsakani: Yadda diflomasiyyar Erdogan ta taimaka wajen cim ma tsagaita wuta a Gaza
A yayin da ake fargabar rushewar yarjeniyoyi, shigar Turkiyya cikin tattaunawar — da amfani da sanayya da dacewar ayyukan leƙen asiri — sun mayar da shawara mai rauni zuwa yarjejeniyar da ta haifar da sakamako mai ma’ana.


