Nijeriya da Amurka sun ƙarfafa haɗin gwiwa kan tsaro da yaƙi da ta’addanci bayan ganawa a Washington

A cikin wata sanarwa da Fadar Shugaban Ƙasa ta Nijeriya ta fitar a ranar Asabar, Ribadu ya isar da ƙudirin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na ci gaba da ƙarfafa dangantakar ƙawance tsakanin Nijeriya da Amurka.
9 May, 2026
Sojin Nijeriya sun halaka ‘yanta’adda 50, sun yi asarar dakaru biyu yayin daƙile harin ISWAP a Yobe

Harin ya faru ne da sanyin safiyar Alhamis, 8 ga watan Mayun 2026, lokacin da ‘yanta’addan suka kai farmaki daga sassa daban-daban a cikin duhun dare.
9 May, 2026
‘Yanbindiga a Nijeriya sun kashe mata masu juna biyu uku da wasu mutum 11 a Filato

Rahotanni sun ce maharan sun kutsa cikin al’ummar ne da tsakar dare yayin da jama’a suke barci inda suka rinƙa bi gida-gida sun kai hari ga mutanen da ba su ji ba su gani ba.
8 May, 2026
Rundunar sojin Nijeriya ta kashe ‘yanta’addan ISWAP da masu garkuwa da mutane

Nasarar ta arewa maso gabashin Nijeriya ta faru ne yayin da ‘yanta’addan ISWAP suka yi yunƙurin kai hari sansanin dakarun Operation Hadin Kai a Magumeri da sanyin safiyar Alhamis.
8 May, 2026

Sanƙarau ta kashe mutum 33 a Sokoto yayin da hukumomi ke ƙoƙarin daƙile yaɗuwarta

Sojojin Nijeriya sun ceto yaran da aka sace daga gidan marayu

Dangote ya sanar da shirinsa na samar da megawat 20,000 na wutar lantarki a Nijeriya

Nijeriya da Amurka sun ƙaddamar da cibiyoyin aikin tsaro don magance matsalar rashin tsaro

Peter Obi ya bayyana shirin ficewa daga jam’iyyar ADC
6 May, 2026
Dakarun Nijeriya sun kashe ‘yanta’adda a Jihar Zamfara
Yayin da sojoji suka yi nasarar kashe wasu daga cikin ‘yanta’addan, masu tayar da ƙayar bayan sun harbe wasu daga cikin mutanen gari.

5 May, 2026
Kwamitin wucin-gadi na Majalisar Dokokin Nijeriya zai je Afirka ta Kudu kan batun ƙyamar baƙi
A cikin ayyukan, ana sa ran tawagar kwamitin za ta ziyarci Majalisar Dokokin Afirka ta Kudu domin bayyana rashin jin dadin Nijeriya kan hare-haren da ake zargin ana kai wa.

5 May, 2026
Jam’iyyar NDC ta miƙa takarar shugaban ƙasa ga kudancin Nijeriya, in ji Buba Galadima
Da aka tambaye shi game da matsayar NDC a kan tsarin karɓa-karɓa na mulki tsakanin arewaci da kudancin Nijeriya, Buba Galadima ya ce, “mun miƙa takarar shugabancin ƙasar a ƙarƙashin jam’iyyar NDC ga kudanci.”

4 May, 2026
Nijeriya za ta fara kwaso ‘yan ƙasar daga Afirka ta Kudu saboda rikicin ƙyamar baƙi
Minist Bianca ta ce ‘yan Nijeriya 130 a Afirka Ta Kudu sun riga sun nuna cewa suna son su komawa gida.

4 May, 2026
Bikin Nadin Sarauta a Katsina Ya Hada Shugabanni daga Nijar da Najeriya
Gwamnan Zinder ya halarci bikin nadin sarauta a Katsina, yana nuna karfin alaka da zumunci tsakanin kasashen biyu.

1 May, 2026
Kasashen Afirka Sun Ki Daina Amfani da Mai Nan Take
Kasashen Afirka masu mai sun ki daina hakar mai nan take, suna neman sauyi a hankali domin kare tattalin arziki.

29 Apr, 2026
NIDCOM Ta Nemi Kariyar ‘Yan Najeriya a Afirka ta Kudu
NIDCOM ta bukaci gwamnatin Afirka ta Kudu ta ƙarfafa tsaro ga ‘yan Najeriya da sauran baƙi, yayin da rahotannin hare-hare ke ƙaruwa.

28 Apr, 2026
ADC ta roki CJN kan hanzarta hukunci a kotun koli
ADC na neman kotun koli ta hanzarta hukunci kan rikicin shugabanci domin kauce wa matsala kafin zaben 2027.

26 Apr, 2026
EFCC Ta Gargadi Masu Kirkirar Abun Ciki Kan Amfani da Sunanta Ba Bisa Ka’ida Ba
EFCC ta gargadi masu kirkirar abun ciki su daina amfani da sunanta da tambarinta ba tare da izini ba, tare da barazanar daukar matakin doka.

26 Apr, 2026
NNPC Ta Musanta Jita-jitar Sayar da Kayan Matatar Mai
NNPC ta karyata jita-jitar sayar da tarkacen matatar mai tare da gargadin jama’a su guji masu yaudara.



