Starmer ya yi murabus daga matsayin Firaministan Birtaniya

Keir Starmer ya ce zai ci gaba da aiki har sai an zaɓi magajinsa, yayin da matsin lamba ke ƙaruwa da kuma dawowa Andy Burnham a majalisar wanda ya haifar da gogayyar shugabanci.
22 Jun, 2026
Amurka da Iran sun kammala tattaunawa a matakin ƙoli a Switzerland, a cewar masu shiga tsakani

Ministan Harkokin Wajen Iran ya jinjina wa sabon ci-gaba da aka samu a tattaunawar Switzerlan, yana nuni da sabbin matakan tsagaita wuta a Lebanon, yayin da masu shiga tsakani, Pakistan da Qatar ke ƙoƙarin ganin al’amura sun daidaita a yankin.
22 Jun, 2026
Ɗanwasan film ɗin Breaking Bad Giancarlo Esposito ya karɓi Musulunci a Saudiyya: rahoto

A cewar Al-Sheikh, shawarar da ɗan wasan ya yanke ta biyo bayan kyawawan abubuwan da ya fuskanta yayin zamansa a Saudiyya da mu’amalarsa da Musulmai yayin aiki a wani aikin samar da shiri a ƙasar.
21 Jun, 2026
Vance ya tafi Switzerland, yayin da wakilan Iran suka isa don zuzzurfar tattaunawar zaman lafiya

Mataimakin Shugaban Amurka JD Vance ya tafi Switzerland domin jagorantar zuzzurfar tattaunawa mai muhimmanci ta diflomasiyya, waɗanda aka tsara da nufin aiwatar da tsare-tsaren zaman lafiya.
21 Jun, 2026

Harin jirage marasa matuka na Ukraine ya afka wa Moscow, in ji Magajin Gari

Yarjejeniyar fahimtar juna tasakanin Amurka da Iran ta ‘kammala’ bayan sa hannun Trump da Pezeshkian

Shugabannin duniya sun yaba wa Pakistan saboda jagorantar yarjejeniyar Amurka da Iran

Amurka na shirin tasa ƙeyar ‘yan Iran zuwa Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya, a cewar majiyoyi

FIFA ta sauƙe lafari ɗan Somaliya Artan daga Gasar Kofin Duniya bayan Amurka ta hana shi shiga ƙasar
8 Jun, 2026
An kashe mutum bakwai a arangamar ‘yansanda da masu zanga-zanga a Kashmir da ke ƙarƙashin Pakistan
An kashe ‘yansanda huɗu da fararen hula uku, inda aka ji wa gommai ciwo, yayin da aka samu mummunar arangama tsakanin jami’an tsaro da sabuwar ƙungiyar masu fafutuka da ke neman gyare-gyare kan tattalin arziki da shugabanci

7 Jun, 2026
Rahotanni sun ce hukumomin sirrin Amurka sun damu da ‘ƙaruwar barazanar leƙen asiri’ daga Isra’ila
Rahotannin sun nuna cewa Isra’ila ta ƙara matsa lamba wajen bibiyar manyan jami’an Amurka, da suka haɗa da babban mai shiga tsakani na Donald Trump, Steve Witkoff, da babban jami’in tsare-tsare na Pentagon, Elbridge A. Colby.

5 Jun, 2026
Bincike: Amincewar duniya ga Netanyahu ta yi ƙasa, martabar Isra’ila na ci gaba da urƙushewa
Sakamakon binciken ya nuna cewa a mafi yawan ƙasashen da aka gudanar da shi, rinjayen jama’a sun ce ba su da tabbacin cewa Netanyahu zai yi abin da ya dace a harkokin duniya.

4 Jun, 2026
Yarjejeniyar zaman lafiya da Iran ‘za ta iya samuwa a ƙarshen makon nan’ — Trump
Shugaban Amurka ya ce tattaunawa da Tehran na tafiya “da kyau” kuma zai iya samar da sakamako , yana mai ƙarawa da cewa yana son tattaunawar Amurka da Iran ta kasance daban da tattaunawa kan Isra’ila da Hezbollah

3 Jun, 2026
‘Yan Afirka da suka je Indiya neman lafiya na cikin mutum 21 da gobarar hotal ta kashe a New Delhi
Firaministan India, Narendra Modi, ya ayyana bala’in da ya faru a matsayin “mai muni”, yayin da ayyukan ceto ke ci gaba.

30 May, 2026
Trump ya tattauna yarjejeniyar Iran da masu taimaka masa, amma an ce bai yanke hukuncin ƙarshe ba
Shugaban Amurka Trump ya tattauna da masu taimaka masa tsawon sa’a biyu a Fadar White House don yanke”hukuncin ƙarshe” kan yarjejeniya da Iran, amma bai yanke hukuncin ƙarshe ba, a cewar rahotannin kafofin watsa labaran Amurka.

29 May, 2026
Saudiyya ta sanar da kammala Hajjin 2026 lafiya inda alhazai miliyan 1.7 suka yi ibadah
Yarima Saud ya ce kakar hajjin 2026/1447 AH ta shaida “tsarin tsaro, tsari da ayyuka masu haɗaka” wanda ya ba mahajjata damar aiwatar da ibadunsu cikin natsuwa da aminci.

29 May, 2026
Majalisar Faransa ta kaɗa ƙuri’ar gyara dokokin bauta na zamanin mulkin mallaka
‘Yan msajalisar sun kaɗa ƙuri’ar soke dokokin da suka shafi bauta a wuraren da Faransa ta yi wa mulki mallaka

28 May, 2026
Trump ya yi barazanar kai wa ƙasashe 15 hari a lokacin mulkinsa: CNN
Oman ita ce aƙalla ƙasa ta 15 da Trump ya yi barazanar kai wa hari, ko ya ƙi cewa ba zai kai musu hari ba, ko kuma aƙalla ya riga ya kai musu harin ma a lokacin mulkinsa.

27 May, 2026
A cikin hotuna: Yadda Musulamai a fadin duniya suka yi Idin Babbar Sallah
Idin Babbar Sallah, da yanka dabbar layya, na nuni da kammala aikin Hajjin bana, wanda shi ne na biyar a cikin shika-shikan Musulunci.



