An sanya Turkiyya cikin jerin ƙasashen da ka kan gaba wajen yawon buɗe ido da ke kare muhalli

Mujallar Wanderlust da ke Birtaniya ta ayyana wani muhimman waje ne tarihi na duniya na Hukumar UNESCO, Dutsen Nemrut, da kuma jagorancin Turkiyya a harkar yawon buɗe ido a jerin sunayen wuraren zuwa cikin kwanciyar hankali a shekarar 2025.
26 May, 2025
Erdogan ya karbi bakunci Firaministan Pakistan a Istanbul, ya yi alkawarin habaka alaka tsakanin su

Erdogan da Sharif sun tattauna a Istanbul don ƙara ƙarfafa alaƙar cinikayya da tsaro da haɗin kan yanki a tsakanin Turkiya da Pakistan.
26 May, 2025
Shugaban Turkiyya Erdogan ya tattauna da Shugaban Syria al Sharaa a Istanbul

Erdogan ya karɓi baƙuncin al Sharaa a ranar Asabar inda aka gudanar da bikin tarbarsa a hukumance a Ofishin Shugaban Ƙasa na Dolmabahce da ke Istanbul.
24 May, 2025
Ministan Harkokin Wajen Turkiyya Fidan zai kai ziyarar aiki ta kwana biyu Rasha a ranar Litinin

Ana sa ran wannan ziyarar za ta ƙara yauƙaƙa dangantaka tsakanin ƙasashen biyu a muhimman ɓangarori waɗanda suka haɗa da kasuwanci da makamashi da yawon buɗe ido.
24 May, 2025

TRT World ta lashe Kambi Hudu a Bikin Kyaututtuka na Fim da Talabijin na ‘2025 New York Festival’

Emine Erdogan: ‘Iyali shi ne tushen gina al’umma’

Babban jami’in diflomasiyyar Turkiyya ya gana da shugaban kasar Serbia a Belgrade

Shugaban Turkiyya Erdogan ya yi bikin Ranar Ataturk da ta Matsa da Wasanni

Shugaban Turkiyya ya sanar da gano sabuwar rijiyar iskar gas a Tekun Bahar Aswad
18 May, 2025
Mataimakin ministan harkokin wajen Turkiyya ya kai ziyara Burkina Faso, sun tattauna kan tsaro
Ziyarar da Burhanettin Duran ya kai ta mayar da hankali ne kan daƙile ayyukan ta’addanci da samar da tsaron yanki da kuma ƙara ƙarfafa dangantaka tsakanin Turkiyya da Burkina Faso.

17 May, 2025
Erdogan: Ƙawancen Turkiyya da Amurka wani mabuɗi ne na samun zaman lafiyar yanki da duniya
Shugaba Erdogan ya yi kira da a sake mayar da hankali kan ƙimar haɗin kai da daidaito musamman a cikin tsarin NATO.

16 May, 2025
An fayyace wakilan tattaunawa tsakanin Rasha da Ukraine a Istanbul
Ministan Harkokin Waje na Turkiyya, Hakan Fidan da Sakataren Harkokin Waje na Amurka, Marco Rubio suna ganawa da wakilan Rasha da Ukraine ranar Juma’a.

15 May, 2025
Turkiyya na fatan tattaunawar Istanbul za ta buɗe sabon shafin sulhu tsakanin Ukraine da Rasha
Ministan Harkokin Wajen Hakan Fidan ya bayyana irin rawa mai muhimmanci da Turkiyya ke takawa yayin da ministan harkokin wajen NATO suka yi taro a Antalya a lokacin da ake ƙoƙarin yin sulhu a rikicin Ukraine.

13 May, 2025
Turkiyya na jagoranci a diflomasiyyar kasa da kasa don samar da zaman lafiya – Erdogan
Tuntuɓar baya bayan nan a yaƙin Rasha da Ukraine sun kawo sabbin damarmaki, in ji shugaban kasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan, yana mai ƙara wa da cewa ya yi amanna wannan dama ‘ba za ta lalace ba’.

12 May, 2025
Altun ya ce rusa PKK ya nuna cewa fatan Turkiyya na kawar da ta’addanci yana samun nasara
Fahrettin Altun ya jinjina wa haɗin kan ƙasa, ya girmama waɗanda suka yi shahada, kuma ya nuna yadda ƙasar ta duƙufa wajen samar da zaman lafiya da daidaituwar lamura, yayin da Turkiyya ta cim ma wani muhimmin mataki a yaƙin da take yi da ta’addanci.

8 May, 2025
Firaministan Iraƙi ya yaba kan aikin Hanyar Ci-gaba na Turkiyya-Iraƙi
“Muna son alaƙar Turkiyya-Iraƙi ta zama wani ɓangare na turakun zaman lafiya a yankinmu,” Firaminista Al Sudani.

7 May, 2025
Turkiyya na son samar da megawatts 120,000 na makamashin da ake sabuntawa nan da 2035 — Erdogan
Shugaban Turkiya Erdogan ya sake bayyana manufar kasar don rage shigar da makamashi, da rage yawan kuɗaɗen da take kashewa a makamashi da kuma zama babbar mai fitar da albarkatu da fasaha ƙasashen duniya.

27 Apr, 2025
‘Yan ta’addan PKK za su bar Syria kamar Daesh ‘salin-alin ko akasin haka’
Fidan ya bayyana haka ne yayin wani taron manema labarai na haɗin gwiwa a birnin Doha a ranar Lahadi tare da firaministan kasar Qatar kuma ministan harkokin wajen kasar Sheikh Mohammed bin Abdulrahman al Thani.

25 Apr, 2025
Erdogan ya yi bikin shekaru 110 da nasarar Yakin Gelibolu tare da kira a girmama nasarar ƙasar
Shugaban Turkiyya ya yi kira ga matasa su mutunta sadaukarwar da magabata suka yi, da jajircewa da haɗin kai — yana mai haɗa jiya da fatan Turkiyya na gobe.


