23 Dec, 2025

Turkiyya ta soki ta’addancin RSF a Sudan, ta yi kiran gaggawa don bayar da damar ayyukan jinƙai

Jakadan Turkiyya a Majalisar Ɗinkin Duniya Ahmet Yildiz ya ce Sudan ta zama waje mafi girma a duniya da ke fuskantar rikicin tsugunar da jama’a, inda ya ƙara da cewa “Halacci da tattaunawa” ne kaɗai za su kawo mafita.

9a5bfc39428513fdbf9d958126e0457476524a406163819b8532f852e9d4c021

20 Dec, 2025

Turkiyya ta kai rukunin farko na tantuna 30,000 da za ta kai Sudan a matsayin agaji

Jirgin kayan ya isa Port of Sudan inda aka tarbe shi ta hannun Mataimakin Shugaban Hukumar Kula da Bala’o’i da Ayyukan Gaggawa ta Turkiyya (AFAD), Hamza Taşdelen, da jakadan Turkiyya a Sudan, Fatih Yıldız.

f9e3979704fad4ce9d46bea885831ccaec162e0a00e74b7e2f6a3655be33496c

16 Dec, 2025

Shirin kawar da shara na Matar Shugaban Turkiyya ya tsara taswirar Ankara na karbar bakuncin COP31

Yayin da Turkiyya ta shirya karɓar bakuncin babban taron sauyin yanayi na duniya na 2026, gagarumin shirin Matar Shugaban Ƙasar ya tashi daga matakin fafutuka zuwa ga tsarin kula da yanayi na duniya.

aeeb51c3ccc8ee2e840978f412afc3c3afbf3bc6af0d6b4bf084002f081cd156

16 Dec, 2025

Turkiyya ta kakkaɓo wani jirgi maras matuƙi da ya nufo sararin samaniyarta ta kan Bahar Aswad

Ma’aikatar tsaron Turkiyya ta ce an kakkaɓo wani jirgi mara matuƙi da aka gano kusa da Bahar Aswad a wani wuri mara hatsari bayan ya gaza mayar da martani ga matakan gudanarwa.a

9ff61e63f6df6f3e1e60331086929cc339e5af43467702e7025739fd1ec3cfc5

15 Dec, 2025

Turkiyya ta ba da sabbin shawarwari tsaro kan Bahar Aswad bayan ƙaruwar hari kan jiragen ruwa

Ministan Harkokin Wajen Turkiyya Fidan ya yi kira kan a samar da tsaro a Bahar Aswad a daidai lokacin da ake samun ƙaruwar kai hare-hare kan jiragen ruwa ciki har da masu alaƙa da Turkiyya.

34f12ceb2ca297dd9b81c78457e08b9faae30c1c2971481c98e01b46e5b210a6

15 Dec, 2025

Turkiya ta yi Allah wadai da harin da ya kashe sojojin wanzar da zaman lafiya 6 na MDD a Sudan

Ankara ta sake jaddada goyon bayanta wajen neman hanyoyin da za su kasance mafita wurin samar da zaman lafiya a Sudan.

f4d857c5d5b2d4d6c328b9b0fb68f4ef61021087d225cbf48f27e997b589a821

15 Dec, 2025

Saƙon Turkiyya kan Gaza a taron MDD na watan Satumba ya bar Trump cikin tunani: Erdogan

“Za mu ci gaba da bin hanyarmu tare da jajircewa a lokutan da ke tafe. Babu wani koma baya,” a cewar Shugaban Turkiyya Recep Tayyip Erdogan.

441c1b3a6cb7a1099f02d7069740fb527708feeb98fb33bf8d2109a3f27c3b0e

13 Dec, 2025

Shugaba Erdogan ya yi gargaɗi kan mayar da Bahar Aswad fagen fama

Shugaban Turkiyya ya kira da a tsagaita wuta tsakanin Rasha da Ukraine, inda ya buƙaci a bar jiragen ruwa su rinƙa wucewa cikin salama a cikin tekun.

50244de84098faea7dedbf340102cd2ead7d2ec05062afb4ebfc889058aef0e9

12 Dec, 2025

Turkiyya tana bai wa zaman lafiya da tattaunawa mahimmanci – Shugaba Erdogan

Turkiyya ta ɗau alƙawarin ƙarfafa diflomasiyya a duniya yayin da Shugaba Erdogan ya jaddada buƙatar samar da mafita na haɗa kai da di-gaba da tallafa wa yarjejeniyar tsagaita wuta mai rauni a taron Turkmenistan .

3441691b943c6665b71c4fb9c37ead30efa76319a0fee8088c402f2feaa9f408

6 Dec, 2025

An buɗe Taron Ilimi na Istanbul karo na biyar wanda Gidauniyar Maarif ta shirya

Wannan shekara ta gudanar da taron ya nuna manufofin nan gaba, hanyoyin masu ruwa da tsaki, da ayyuka masu kyau.

f86c5f5b001c4edac1c88c61f7c3e23b0370dc33ebf34dde30e1bfb387653704
Loading...