16 May, 2025

Kotu a Finland ta tuhumi dan awaren Baifra ta Nijeriya Simon Ekpa da laifin ta’addanci

Tuhume-tuhumen da aka yi wa Simon Ekpa na da alaƙa da ƙoƙarin da yake yi na kafa ƙasar Biafra a Nijeriya, in ji Hukumar da ke Gabatar da Kara ta Finland.

21213589 0 0 763 430

16 May, 2025

Idanu sun karkata ga Istanbul a yayin da Rasha da Ukraine suka fara tattaunawar zaman lafiya

Istanbul na karɓar baƙuncin tattaunawar banarori uku inda Turkiyya ta haɗa Rasha da Ukraine da Amurka waje guda, a wani sabon yunƙuri na kawo ƙarshen yaƙin.

dolmabahce 20aa 20archive

15 May, 2025

India da Pakistan na zargin juna da rashin iya kula da ma’ajiyar nukiliya

Ministan Tsaron India Rajnath Singh ya ce ya kamata a sanya idanu kan ma’ajiyar makaman nukiliyar Pakistan karkashin hukumar kula da sinadarin atom ta MDD, inda Islamabad ta ce ya kamata kasashen duniya su binciki kasuwar bayan fage ta India.

2014 11 03t120000z 2889719 gm1eab p 3 pakistan india blast ceremony scaled

14 May, 2025

Erdogan, Trump, Mohammed bin Salman da Alsharaa sun gana ta waya

Trump ya ce Yarima Mai Jiran Gado na Sudiyya Mohammed bin Salman da Shugaban Turkiyy Recep Tayyip Erdogan ne suka ƙarfafa masa gwiwa kan ya gana da Alsharaa.

cms

12 May, 2025

Zelensky ya amince da shawarar shugaban Rasha ta dawo da tattaunawar zaman lafiya a Istanbul

A ranar Asabar, Putin ya yi kira ga shugabannin Kiev da su dawo tattaunawa a Istanbul a ranar Alhamis 15 ga Mayu.

1746986280144 w4e8e3 aa 37443713

9 May, 2025

Nijar da Iran sun tattauna game da yaƙar ‘yan ta’adda

Ganawar ta sa an rattaba hannu kan yarjejeniyoyi ta fannoni daban-daban tsakanin ƙasashen biyu.

tiani signature

24 Apr, 2025

Turkiyya, Amurka na son kyautata alaƙar tattalin arziki da dabarun haɗin kai

Tattaunawar ta mayar da hankali kan haɓaka alaƙa a ɓangarori irin su zuba jari, kasuwanci, sufuri da makamashi.

turkish 20relations
Loading...