‘Yan sanda sun kama kusan mutum 300 kan zargin tayar da hargitsi a zaɓukan cike gurbi a Kano

Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan Nijeriya reshen Jihar Kano ranar Asabar ya ce mutanen da aka kama suna ɗauke da muggan makamai, ciki har da bindigogi.
16 Aug, 2025
Ana gudanar da zaɓukan cike gurbi a wasu jihohin Nijeriya

Manyan ‘yan siyasa irin su gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf da takwaransa na Kaduna Uba Sani da babban abokin hamayyarsa kuma tsohon gwamnan Jihar ta Kaduna Nasir El-Rufai duka sun yi yaƙin neman zaɓe ga ‘yan takarar jam’iyyunsu.
16 Aug, 2025
INEC za ta fara rajistar masu zaɓe a faɗin Nijeriya ranar 18 ga Agustan 2025

Hukumar ta ce za a buɗe rajistar masu kaɗa ƙuri’a ta intanet a ranar 18 ga watan Agusta ta hanyar tasharta, cvr.inecnigeria.org.
1 Aug, 2025
Sudan ta yi Allah wadai da kafa gwamnatin adawa ta RSF

Rundunar sojin Sudan da ke samun goyon bayan gwamnatin ƙasar ta yi Allah wadai da kafa gwamnatin adawa ta RSF, inda ta bayyana ta a matsayin “gwamnatin fatalwa”
28 Jul, 2025

Jumhuriyar Dimokuradiyyar Kongo ta cire wa tsohon Shugaban Kasar Kabila rigar kariya

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Nijeriya INEC za ta samar da sashen aiki da Ƙirkirarriyar Basira

Shugaban Turkiyya ya ce duniyar Turkawa ba za ta cika ba sai da Jumhuriyar Turkawan Arewacin Cyprus

An yanke wa tsohon firaministan DRCCongo hukuncin daurin shekaru 10 kan cin hanci da rashawa

Majalisar Nijeriya ta amince a bai wa ɗan jaridar da ya bankaɗo digirin bogi kariyar shekara 10
16 May, 2025
Kotu a Finland ta tuhumi dan awaren Baifra ta Nijeriya Simon Ekpa da laifin ta’addanci
Tuhume-tuhumen da aka yi wa Simon Ekpa na da alaƙa da ƙoƙarin da yake yi na kafa ƙasar Biafra a Nijeriya, in ji Hukumar da ke Gabatar da Kara ta Finland.

16 May, 2025
Idanu sun karkata ga Istanbul a yayin da Rasha da Ukraine suka fara tattaunawar zaman lafiya
Istanbul na karɓar baƙuncin tattaunawar banarori uku inda Turkiyya ta haɗa Rasha da Ukraine da Amurka waje guda, a wani sabon yunƙuri na kawo ƙarshen yaƙin.

15 May, 2025
India da Pakistan na zargin juna da rashin iya kula da ma’ajiyar nukiliya
Ministan Tsaron India Rajnath Singh ya ce ya kamata a sanya idanu kan ma’ajiyar makaman nukiliyar Pakistan karkashin hukumar kula da sinadarin atom ta MDD, inda Islamabad ta ce ya kamata kasashen duniya su binciki kasuwar bayan fage ta India.

14 May, 2025
Erdogan, Trump, Mohammed bin Salman da Alsharaa sun gana ta waya
Trump ya ce Yarima Mai Jiran Gado na Sudiyya Mohammed bin Salman da Shugaban Turkiyy Recep Tayyip Erdogan ne suka ƙarfafa masa gwiwa kan ya gana da Alsharaa.

12 May, 2025
Zelensky ya amince da shawarar shugaban Rasha ta dawo da tattaunawar zaman lafiya a Istanbul
A ranar Asabar, Putin ya yi kira ga shugabannin Kiev da su dawo tattaunawa a Istanbul a ranar Alhamis 15 ga Mayu.

9 May, 2025
Nijar da Iran sun tattauna game da yaƙar ‘yan ta’adda
Ganawar ta sa an rattaba hannu kan yarjejeniyoyi ta fannoni daban-daban tsakanin ƙasashen biyu.

24 Apr, 2025
Turkiyya, Amurka na son kyautata alaƙar tattalin arziki da dabarun haɗin kai
Tattaunawar ta mayar da hankali kan haɓaka alaƙa a ɓangarori irin su zuba jari, kasuwanci, sufuri da makamashi.



