‘Yan sanda za su yi bincike kan harin da aka kai wa ayarin motocin Abubakar Malami a Kebbi

A ranar Litinin ne wasu da ake zargin ‘yan daba ne suka kai wa ayarin motocin Malami hari, a daidai lokacin da rahotanni ke cewa mutane da dama sun koma jam’iyyar haɗaka ta ADC da tsohon Ministan Shari’ar ke daga cikin manyan jagororinta.
2 Sep, 2025
Gertrude Torkornoo: Shugaba Mahama ya kori Alƙaliyar Alƙalan Ghana daga aiki

Shugaban ya sauke alƙaliyar ne bayan an same ta da laifin yin amfani da matsayinta wajen aikata ba daidai ba.
2 Sep, 2025
An rantsar da kwamandan RSF Dagalo a matsayin shugaban gwamnatin adawa a Sudan

A cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Lahadi, gamayyar ƙawancen da RSF ke jagoranta, ta ce Dagalo ya sha rantsuwar kama aiki a Nyala, babban birnin Jihar Darfur ta Kudu da ke yammacin Sudan.
1 Sep, 2025
China za ta karɓi baƙuncin shugabannin ƙasashen duniya a taron SCO don ƙarfafa ikon faɗa-a-ji

Shugabanni daga ƙasashe fiye da 20 za su hallara a birnin Tianjin a daidai lokacin da Shugaba Xi Jinping ke ƙoƙarin amfani da taron ƙolin ƙungiyar SCO wajen ƙarfafa tsaro da tasiri a yankin.
22 Aug, 2025

Trump ya ce yarjejeniyar Ukraine za ta iya taimaka masa ‘shiga aljanna’

‘Yan sanda sun kama kusan mutum 300 kan zargin tayar da hargitsi a zaɓukan cike gurbi a Kano

Ana gudanar da zaɓukan cike gurbi a wasu jihohin Nijeriya

INEC za ta fara rajistar masu zaɓe a faɗin Nijeriya ranar 18 ga Agustan 2025

Sudan ta yi Allah wadai da kafa gwamnatin adawa ta RSF
24 May, 2025
Jumhuriyar Dimokuradiyyar Kongo ta cire wa tsohon Shugaban Kasar Kabila rigar kariya
Ana neman Kabila ruwa a jallo a Jumhuriyar Dimokuradiyyar Kongo saboda zargin goyon bayan ‘yan tawaye a gabashin kasar.

22 May, 2025
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Nijeriya INEC za ta samar da sashen aiki da Ƙirkirarriyar Basira
Kirkirarriyar Basira na iya kawo babban sauyi a harkokin zabuka a Nijeriya, inda a daya bangaren kuma, ana iya amfani da shi wajen yada labaran karya, jirkita bayanai da aikata manuba a yanar gizo.

21 May, 2025
Shugaban Turkiyya ya ce duniyar Turkawa ba za ta cika ba sai da Jumhuriyar Turkawan Arewacin Cyprus
Turkiyya ta yi amanna cewa “Hoton iyalan duniyar Turkawa zai zama mai nakasu a ko yaushe idan babu Jumhuriyar Turkawan Arewacin Cyprus a ciki,” in ji Erdogan.

21 May, 2025
An yanke wa tsohon firaministan DRCCongo hukuncin daurin shekaru 10 kan cin hanci da rashawa
An yanke wa tsohon Firaministan DRC, Augustin Matata Ponyo, hukuncin daurin shekaru goma saboda “almundahana” da dala miliyan 247 mallakin gwamnatin ƙasar.

20 May, 2025
Majalisar Nijeriya ta amince a bai wa ɗan jaridar da ya bankaɗo digirin bogi kariyar shekara 10
Majalisar Wakilan Nijeriya a ranar Litinin ta bayar da umarnin da a bayar da tsaro na tsawon shekaru 10 ga ɗan jarida mai bincike Umar Audu, da bincikensa ya bankaɗo yadda ake sayar da digirin bogi a Jami’o’in Jumhuriyar Benin ga ‘yan Nijeriya.

16 May, 2025
Kotu a Finland ta tuhumi dan awaren Baifra ta Nijeriya Simon Ekpa da laifin ta’addanci
Tuhume-tuhumen da aka yi wa Simon Ekpa na da alaƙa da ƙoƙarin da yake yi na kafa ƙasar Biafra a Nijeriya, in ji Hukumar da ke Gabatar da Kara ta Finland.

16 May, 2025
Idanu sun karkata ga Istanbul a yayin da Rasha da Ukraine suka fara tattaunawar zaman lafiya
Istanbul na karɓar baƙuncin tattaunawar banarori uku inda Turkiyya ta haɗa Rasha da Ukraine da Amurka waje guda, a wani sabon yunƙuri na kawo ƙarshen yaƙin.

15 May, 2025
India da Pakistan na zargin juna da rashin iya kula da ma’ajiyar nukiliya
Ministan Tsaron India Rajnath Singh ya ce ya kamata a sanya idanu kan ma’ajiyar makaman nukiliyar Pakistan karkashin hukumar kula da sinadarin atom ta MDD, inda Islamabad ta ce ya kamata kasashen duniya su binciki kasuwar bayan fage ta India.

14 May, 2025
Erdogan, Trump, Mohammed bin Salman da Alsharaa sun gana ta waya
Trump ya ce Yarima Mai Jiran Gado na Sudiyya Mohammed bin Salman da Shugaban Turkiyy Recep Tayyip Erdogan ne suka ƙarfafa masa gwiwa kan ya gana da Alsharaa.

12 May, 2025
Zelensky ya amince da shawarar shugaban Rasha ta dawo da tattaunawar zaman lafiya a Istanbul
A ranar Asabar, Putin ya yi kira ga shugabannin Kiev da su dawo tattaunawa a Istanbul a ranar Alhamis 15 ga Mayu.

