3 Dec, 2025

Shugaban Nijar Tiani ya karɓi shugaban Bilma bayan ya yi watanni 16 a hannun masu garkuwa da mutane

Kamfanin dillancin labaran Jamhuriyar Nijar, ANP, ya ruwaito cewa shugaban ƙasar ya gana da shugabna ƙaramar hukumar ne ranar Talata.

5a40711afe41d9ec4aa05354e1bf1d95f815ebd0892fc2bdb1a2e3e91ad97ae2 main 1

2 Dec, 2025

An daƙile harin RSF kan West Kordofan: Rundunar Sojin Sudan

Rundunar sojin Sudan ta zargi RSF da kai hare-hare kullum kan Babnousa, wani birnin da aka yi wa ƙawanya na tsawon shekara biyu.

2025 11 22t143711z 48757478 rc2j1iam88h6 rtrmadp 3 sudan politics chad

1 Dec, 2025

Nijar ta ce ta fara kai uranium ɗinta kasuwar duniya

Haƙar uranium a Nijar na cikin muhimman batutuwan jayayya da ke tsakanin gwamnatin da ta amshi mulki a shekarar 2023 da kamfanin Orano, wanda gwamntin Faransa ce ke da kashi 90 cikin 100.

20663762 0 0 760 428

28 Nov, 2025

Trump ya ce Amurka za ta dakatar da hijirar ‘yan cirani daga kasashe marasa arziki har abada

Shugaban Kasar Amurka ya yi alkawarin kawo karshen takardun ‘dukkan ‘yan gudun hijira ba bis aka’ida ba da Biden ya karba zuwa kasar’.

2025 11 28t084214z 1 lynxmpelar0am rtroptp 3 eeuu trump venezuela

18 Nov, 2025

Jam’iyyar PDP ɓangaren Kabiru Turaki ta ɗage zaman kwamitin gudanarwarta na farko saboda hargitsi

Rahotanni sun ce an samu yamutsi a hedikwatar jam’iyyar a babban birnin Nijeriya Abuja, kafin Turaki ya yi jawabi ga manema labarai.

5e46d9f35a528837ec0198f8ec233bc422e80fb99f90d6c83d808eff92757fb3

4 Nov, 2025

Shugabar ƙasar Tanzania Samia Hassan ta sha rantsuwar kama aiki a wa’adi na biyu

Samia Saluhu Hassan ta karbi rantsuwar kama aikin a wajen wani biki a sansanin soji a Dodoma babban birnin gudanarwa na Tanzania.

a42b8952b5bab857a7c6c644b73419bffdd68d446ec82a39da76dc6b2912a44f

28 Oct, 2025

Masu nazarin kayan tarihi sun gano kisan gillar Faransa a wata makabartar Senegal

Senegal ta yi zargin cewa yana da wahala samun bayanan gano ta’annatin turawan mulkin mallaka na Faransa wajen yin kisan kiyashi a ƙasar.

f96bbead0753b2fe1ab36a5f601897d35defa7120dad3d3814d40758400b2259

28 Oct, 2025

Mahama ya hana ministoci bayyana manufofin gwamnatin Ghana sai da izinin majalisar ministoci

An bayar da umarnin ne a wata sanarwa da sakataren majalisar ministocin ƙasar Ghana, Farfesa Kwaku Danso-Boafo, ya sanya wa hannu.

5921d8d40f9c7b66e4d8882b32f3d83c0367c79d9ef40ccba86893cd4853e517

28 Oct, 2025

Shugaban Sudan al Burhan ya ce ‘sojojin ƙasar sun janye’ daga Al Fasher

Shugaban majalisar mulkin ƙasar Sudan ya tabbatar da janyewa daga muhimmin birnin na Darfur bayan rundunar RSF ta yi shelar ƙwace Al Fasher.

4aced0ae6b14223fd0a85b817c826a59c8d2b0ca13b2cc090f962bcee8b58e9d

24 Oct, 2025

Hamas na aiki da yarjejeniyar tsagaita wuta amma Isra’ila na ci gaba da karya ta, Inji Erdogan

Jawabin nasa ya zo ne yayin da Turkiyya ke matsin lamba ga ƙasashen duniya don samar da lumana a Gaza da kuma tabbatar da cewa tsagaita wutar mai rauni tana ci gaba da wanzuwa a yayin da Isra’ila ke ci gaba da karya ta.

a1a6c25e41353159e37fc71ca5f5f8a00221bdcb71fc0e92e02ba7e26aa5fc07
Loading...