28 Oct, 2025

Shugaban Sudan al Burhan ya ce ‘sojojin ƙasar sun janye’ daga Al Fasher

Shugaban majalisar mulkin ƙasar Sudan ya tabbatar da janyewa daga muhimmin birnin na Darfur bayan rundunar RSF ta yi shelar ƙwace Al Fasher.

4aced0ae6b14223fd0a85b817c826a59c8d2b0ca13b2cc090f962bcee8b58e9d

24 Oct, 2025

Hamas na aiki da yarjejeniyar tsagaita wuta amma Isra’ila na ci gaba da karya ta, Inji Erdogan

Jawabin nasa ya zo ne yayin da Turkiyya ke matsin lamba ga ƙasashen duniya don samar da lumana a Gaza da kuma tabbatar da cewa tsagaita wutar mai rauni tana ci gaba da wanzuwa a yayin da Isra’ila ke ci gaba da karya ta.

a1a6c25e41353159e37fc71ca5f5f8a00221bdcb71fc0e92e02ba7e26aa5fc07

24 Oct, 2025

Ghana tana alhinin mutuwar matar tsohon shugaban ƙasar, Nana Konadu Agyeman-Rawlings

Mutuwarta ta zo kusan shekaru biyar bayan ta mijinta, marigayi Jerry John Rawlings.

70717cc6f4d866c8d8c2fd378eb5df522d5ad4b87a7aae5225ec66c9c363fb1b

22 Oct, 2025

Kotu a Bangladesh ta tura manyan hafsoshin soji gidan yari a wata shari’a ta tarihi

Manyan hafoshin, ciki har da janar-janar biyar, an zarge su da laifin kafa wani ɓoyayyen wurin tsare mutane a lokacin mulkin Firaminista, Sheikh Hasina, wadda aka kora a mulki.

5f5aaf24f1df800fc1b4eca2aa9108ad452f96be5a73944d0d6d5a811f637b8e

21 Oct, 2025

Tsohon shugaban Faransa Nicolas Sarkozy ya fara zaman gidan kaso kan karɓar kuɗin a wurin Gaddafi

Tsohon shugaban Faransa ya fara zaman gidan kason La Sante bayan kotu ta same shi da laifin karɓar kuɗaɗe daga wajen tsohon shugaban Libya Gaddafi domin yin yaƙin neman zaɓensa a shekarar 2007, abin da ya saɓa wa doka.

france sarkozy verdict 78697 main

11 Oct, 2025

Turkiyya ta shiga tsakani: Yadda diflomasiyyar Erdogan ta taimaka wajen cim ma tsagaita wuta a Gaza

A yayin da ake fargabar rushewar yarjeniyoyi, shigar Turkiyya cikin tattaunawar — da amfani da sanayya da dacewar ayyukan leƙen asiri — sun mayar da shawara mai rauni zuwa yarjejeniyar da ta haifar da sakamako mai ma’ana.

0d255c674825e7daaebc5ae9f8bee63539700921e134c3d5256c80e76a501632

9 Oct, 2025

Burkina Faso ta kama ma’aikatan jinƙai bisa zargin leƙen asiri

An zargi jami’an leƙen asirin da daukar bayanai masu muhimmanci a na’urori game da rundunar sojin kasar ta Yammacin Afirka.

e80c57ee1aac9936ca9a78591fe6f4d2fc6c81062e3f40fb5416b3a2cc1f28c1

10 Sep, 2025

INEC ta buƙaci a hukunta duk wanda ya fara kamfen ɗin 2027 kafin lokaci

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa ta Nijeriya (INEC) ta bukaci da a yi sauye-sauyen dokoki da daukar matakai masu tsauri kan ‘yan siyasa da jam’iyyun siyasa da suke fara gangami da wuri tun kafin lokacin manyan zabukan 2027 ya zo.

al48etz5 400x400 1

6 Sep, 2025

Ghana ba za ta ci gaba da kashe dala miliyan 15 a ko wace shekara kan hayar ofishoshin jakadanci ba

Shugaba Mahama ya bayyana cewa ya bai wa ministocin harkokin waje da na kuɗi aikin warware wannan matsalar da ta daɗe tana damun ƙasar Ghana.

2025 05 13t133740z 233819828 rc2wgeago2gr rtrmadp 3 africa investment

5 Sep, 2025

Shin ya dace INEC ta sake yi wa jam’iyyu 171 rijista a Nijeriya?

Farfesa Kamilu Sani Fagge na tsangayar nazarin siyasa a Jami’ar Bayero ta Kano ya shaida wa TRT Afrika cewa akwai alfanu da rashin alfanun jam’iyyu barkatai a siyasar ƙasa.

al48etz5 400x400 main
Loading...