Türkiye na shirin zagayen diflomasiyya domin dakile rikicin Gabas ta Tsakiya

Türkiye na kara kaimi a diflomasiyya ta hanyar wata zagayen ziyara domin dakile rikicin Gabas ta Tsakiya da ke kara yaduwa.
18 Mar, 2026
Katsewar Intanet Ta Girgiza Zaɓen Shugaban Ƙasa a Jamhuriyar Congo

An katse intanet a faɗin Jamhuriyar Congo yayin gudanar da zaɓen shugaban ƙasa, inda shugaba mai ci Denis Sassou Nguesso ke neman sake wani wa’adi.
16 Mar, 2026
Martanin duniya a yayin da Isra’ila ke rajistar mallake Gabar Yammacin Kogin Jordan

Gwamnatin Isra’ila ta amince da wani kudiri na yin rajista a wasu yankuna da dama da ke Gabar Yamma a matsayin “Kadarorin Kasa”, wanda mataki ne da aka dauka karon a farko tun bayan mamaye yankin da Isra’ila ta yi a 1967.
16 Feb, 2026
Shugaban Nijar ya ziyarci Aljeriya, lamarin da ya nuna ƙarshen tsamin dangantaka tsakanin ƙasashen

Ziyayar tana zuwa ne bayan dawo wakilcin diflomasiyya tsakanin ƙasashen biyu bayan watanni 10 na rashin jiutwa tsakanin Algiers da Niamey.
16 Feb, 2026

Majalisar Dattijan Nijeriya ta amince da tsarin aika sakamakon zabe kai-tsaye ta intanet

Ghana ta yi wa jakadanta a Nijeriya kiranye kan zargin maguɗin zaɓe

Masar da Saudiyya sun yi kira ga samar da hanyoyin da suka dace kafin tattaunawar Amurka da Iran

Amurka ta dakatar da bai wa ‘yan Nijeriya biza

Alkawarin dala miliyan 150 zai sake gina Aleppo da yaƙi ya lalata
3 Dec, 2025
Shugaban Nijar Tiani ya karɓi shugaban Bilma bayan ya yi watanni 16 a hannun masu garkuwa da mutane
Kamfanin dillancin labaran Jamhuriyar Nijar, ANP, ya ruwaito cewa shugaban ƙasar ya gana da shugabna ƙaramar hukumar ne ranar Talata.

2 Dec, 2025
An daƙile harin RSF kan West Kordofan: Rundunar Sojin Sudan
Rundunar sojin Sudan ta zargi RSF da kai hare-hare kullum kan Babnousa, wani birnin da aka yi wa ƙawanya na tsawon shekara biyu.

1 Dec, 2025
Nijar ta ce ta fara kai uranium ɗinta kasuwar duniya
Haƙar uranium a Nijar na cikin muhimman batutuwan jayayya da ke tsakanin gwamnatin da ta amshi mulki a shekarar 2023 da kamfanin Orano, wanda gwamntin Faransa ce ke da kashi 90 cikin 100.

28 Nov, 2025
Trump ya ce Amurka za ta dakatar da hijirar ‘yan cirani daga kasashe marasa arziki har abada
Shugaban Kasar Amurka ya yi alkawarin kawo karshen takardun ‘dukkan ‘yan gudun hijira ba bis aka’ida ba da Biden ya karba zuwa kasar’.

18 Nov, 2025
Jam’iyyar PDP ɓangaren Kabiru Turaki ta ɗage zaman kwamitin gudanarwarta na farko saboda hargitsi
Rahotanni sun ce an samu yamutsi a hedikwatar jam’iyyar a babban birnin Nijeriya Abuja, kafin Turaki ya yi jawabi ga manema labarai.

4 Nov, 2025
Shugabar ƙasar Tanzania Samia Hassan ta sha rantsuwar kama aiki a wa’adi na biyu
Samia Saluhu Hassan ta karbi rantsuwar kama aikin a wajen wani biki a sansanin soji a Dodoma babban birnin gudanarwa na Tanzania.

28 Oct, 2025
Masu nazarin kayan tarihi sun gano kisan gillar Faransa a wata makabartar Senegal
Senegal ta yi zargin cewa yana da wahala samun bayanan gano ta’annatin turawan mulkin mallaka na Faransa wajen yin kisan kiyashi a ƙasar.

28 Oct, 2025
Mahama ya hana ministoci bayyana manufofin gwamnatin Ghana sai da izinin majalisar ministoci
An bayar da umarnin ne a wata sanarwa da sakataren majalisar ministocin ƙasar Ghana, Farfesa Kwaku Danso-Boafo, ya sanya wa hannu.

28 Oct, 2025
Shugaban Sudan al Burhan ya ce ‘sojojin ƙasar sun janye’ daga Al Fasher
Shugaban majalisar mulkin ƙasar Sudan ya tabbatar da janyewa daga muhimmin birnin na Darfur bayan rundunar RSF ta yi shelar ƙwace Al Fasher.

24 Oct, 2025
Hamas na aiki da yarjejeniyar tsagaita wuta amma Isra’ila na ci gaba da karya ta, Inji Erdogan
Jawabin nasa ya zo ne yayin da Turkiyya ke matsin lamba ga ƙasashen duniya don samar da lumana a Gaza da kuma tabbatar da cewa tsagaita wutar mai rauni tana ci gaba da wanzuwa a yayin da Isra’ila ke ci gaba da karya ta.


