Gwamnatin Kebbi ta bayar da umarnin rufe duka makarantun gwamnati da na kuɗi a jihar

Wannan na zuwa ne bayan sace ɗalibai mata 25 daga wata makaranta da ke Maga.
23 Nov, 2025
Hukumar NDLEA ta kama mutum 230 a samame daban-daban a Kano

An kai samamen ne a maɓoyar fitattun masu safarar ƙwayoyi a yankuna kamar su Kofar Ruwa, Tashar Rami, Rijiyar Lemo, Kurna, Mil Tara da sauran wurare da dama inda aka ƙwato tabar wiwi da sholisho da miyagun ƙwayoyi da makamai.
21 Nov, 2025
Jerin lokutan da aka shafe ana shari’ar Nnamdi Kanu, jagoran ‘yan-awaren Biafara a Nijeriya

An fara kama shi ne a shekarar 2015 bisa zarginsa da laifin cin amanar kasa da kuma zama mamba na kungiyar da ba ta kan ka’ida.
21 Nov, 2025
‘Yan bindiga sun sace ɗalibai da ma’aikata a wata makaranta a Jihar Neja

Bayanai na cewa, maharan sun afka makarantar ne da misalin karfe biyu zuwa uku na dare, inda suka tafi da dalibai da ma’aikatan, sai dai har kawo yanzu babu bayani kan adadin mutanen da harin ya shafa.
21 Nov, 2025

Jagoran ‘yan-awaren Biafra: Babbar Kotu a Nijeriya ta samu Nnamdi Kanu da laifin ta’addanci

Ribadu ya jagoranci wata tawagar Nijeriya mai ƙarfi zuwa Amurka kan zargin kashe Kiristoci a ƙasar

Kotu ta yanke wa wani shugaban ISWAP da ya tsara hare-haren kano na 2012 ɗaurin shekara 20

Majalisar Dattawan Nijeriya ta nemi a ɗauki ƙarin sojoji 100,000 don magance rashin tsaro

Tinubu ya ɗaga tafiyarsa tarukan G20 da AU-EU saboda yanayin rashin tsaro da ake ciki a Nijeriya
19 Nov, 2025
Tinubu ya yi alhinin mutuwar Janar Uba da ‘yan ta’adda suka kashe a Borno
Shugaban na Nijeriya ya kuma yi magana game da ɗalibai 25 da aka sace a makarantar ‘yan mata ta gwamnati a ƙaramar hukumar Danko/Wasagu ta jihar Kebbi ranar Litinin.

18 Nov, 2025
Majalisar Dokokin Amurka za ta binciki zargin yi wa Kiristoci kisan kiyashi a Nijeriya ranar Alhamis
Za a gabatar da kwamitoci biyu na shaidu, ciki har da manyan jami’an Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka da shugabannin addinai na Nijeriya.

18 Nov, 2025
Gwamnatin Jihar Katsina za ta shirya muƙabala tsakanin Yahya Masussuka da sauran Malaman Musulunci
“Domin samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali, gwamnan Jihar Katsina Umaru Dikko Radda ya umarci Malam Yahya ya shirya kare kansa bisa zargin da ake masa a gaban majalisar malamai,” in ji sanarwar.

18 Nov, 2025
Babban hafsan sojin Nijeriya ya je Jihar Kebbi ya nemi a tsaurara neman ‘yan matan da aka sace
Janar Shaibu ya bayar da umarnin ne a ranar Litinin, 17 ga Nuwamban 2025, yayin wata ziyarar aiki da ya kai jihar.

18 Nov, 2025
Gwamnatin Nijeriya ta umarci jami’an tsaro su kuɓutar da ɗalibai mata da aka sace a Jihar Kebbi
“An umarci jami’an tsaronmu da jami’an leƙen asiri su gano, tare da kuɓutar da ɗaliban da kuma dawo da su cikin aminci,” a cewar Minitstan Watsa Labarai na Kasar, Mohammed Idris a cikin wata sanarwa.

17 Nov, 2025
Gwamnatin Nijeriya ta ƙaddamar da tallafin jarin N50m ga ɗalibai a fannin ƙirƙire-ƙirƙire
Shirin zai taimaka wajen gano da horar da matasa manyan gobe ‘yan Nijeriya tare da samar da hanyar tallafawa ƙirƙire-ƙirƙirensu masu mahimmaci a fannonin Kimiyya da Fasaha da Injiniyanci da Lissafi da kuma Kimiyyar Lafiya wato (STEMM).

17 Nov, 2025
Nijeriya tana tattaunawa kan tsaro da Amurka bayan barazanar Trump: Yusuf Tuggar
Nijeriya tana cikin tattaunawa da Amurka bayan barazanar da Shugaban Amurka Donald Trump ya yi kan zargin ana yi wa Kiristoci kisan kare dangi a kasar, kamar yadda Ministan Harkokin Wajen Nijeriya ya ce.

17 Nov, 2025
‘Yan sandan Nijeriya sun tabbatar da sace ɗalibai ‘yan mata 25 a Kebbi
Rundunar ‘yan sandan Nijeriya reshen Jihar Kebbi ta ce tuni aka tura jami’an ‘yan sanda na musamman da sojoji da ‘yan bijilanti domin aikin ceto ɗaliban da aka sace.

15 Nov, 2025
Sojojin Nijeriya sun daƙile kwanton-ɓauna, sun yi watsi da jita-jitar sace wani janar na soja
Rundunar Sojin Nijeriya ta ƙaryata wani rahoto na bogi da ke yawo a kafafen sada zumunta wanda ya yi zargin cewa an sace wani Birgediya Janar a Borno.

14 Nov, 2025
Kasafin kuɗin gwamnatin kano na 2026 zai haura naira tiriliyan ɗaya – Gwamna Abba Kabir
Wannan ne karon farko da gwamnatin Kano za ta gabatar da kasafin kuɗi da ya haura naira tiriliyan ɗaya, a cewar wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan na Kano Sanusi Bature ya fitar ranar Juma’a.


