27 Nov, 2025

Shugaba Tinubu ya Amince da Tawagar Nijeriya ta Haɗin Gwiwa kan Tsaro Tsakanin Amurka da ƙasarsa

Kafa wannan tawaga ya biyo bayan wata ziyarar da wata babbar tawagar Nijeriya karkashin jagorancin Mashawarcin Shugaban Ƙasa kan Tsaro, Nuhu Ribadu, ta kai Washington DC kwanan nan.

b68e3492675a7d775c94419ebe3b3367cdd98a68a838c6069842018d1bab8465

27 Nov, 2025

Tarihin rayuwar marigayi Sheikh Ɗahiru Usman Bauchi da gudunmawarsa ga addinin musulunci

Marigayi Sheikh Dahiru Bauchi ya rasu ne a asubahin ranar Alhamis 27 ga watan Nuwamba bayan fata da jinya da ya yi, ya bar gado mai yawa na ilimi, mabiya, da tasiri a fagen addini da zamantakewa a Nijeriya.

d7484fdd4317aa2362b42961709ac7e9c5f2ea9764edbc970675a7f914e28062 main

27 Nov, 2025

Shugaba Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci kan tsaro, ya ba da umarnin ɗaukar ƙarin dubban jami’an tsaro

Shugaba na Nijeriya Tinubu ya kuma buƙaci majalisar dokokin kasar ta sake duba dokokin da za su bai wa jihohi damar kafa ‘yan sanda, ya kuma yi kira ga cibiyoyin addini da su nemi kariya a lokacin taruka.

2025 11 26t060029z 1312782166 rc2gega143xi rtrmadp 3 nigeria security

25 Nov, 2025

An sako ‘yan matan makarantar sakandaren Jihar Kebbi 24 da ‘yan bindiga suka sace

Bayanai na cewa an kuɓutar da ‘yan matan ne da safiyar Talata ta hanyar tattaunawa, kuma tuni suka ƙarasa birnin Kebbi, babban birnin jihar a cikin daren Talata, kamar yadda Kwamishinan Labarai Jihar Yakubu Ahmed BK ya shaida wa TRT Afirka.

93d0ea9e4c52391d2d86922b44245bb665d58d769ee83e1d06d25a9c3db7bc94

25 Nov, 2025

Majalisar Wakilan Nijeriya ta ce ana samun ƙaruwar zamba ta POS da ayyukan kirifto ba bisa ƙa’ida ba

Olufemi Bamisile, Shugaban kwamitin, wanda ke jawabi a wani zaman bincike ya ce ayyukan masu ruwa da tsaki sun nuna manyan giɓi a fannin harkokin kudi na dijital na Nijeriya.

052d907698b20248be919275fec1a940975e5a162d9226b8637f574f7c3d6433

25 Nov, 2025

‘Yan bindiga sun sace mutum takwas a karamar hukumar Tsanyawa a Jihar Kano

Dan majalisar tarayya mai wakiltar yankin, Injiniya Sani Bala Tsanyawa ya tabbatar wa TRT Afrika da labarin, sai dai ya ce zuwa yanzu ba su kammala tattara alƙaluman yawan mutanen da aka ɗauke ba.

6ec57bf5c7995f04f30f13da1e0b7a11472bcd975130e917e963e09a7bdd2a9d main

25 Nov, 2025

Gwamnonin Kudu maso Yammacin Nijeriya sun sabunta kira kan samar da ‘yan sandan jihohi

Gwamnonin sun kuma amince da kafa wata kafa ta intanet ta musayar bayanan sirri kan barazana da kuma tsaro sakanin jihohin.

49cf5d58762860e89655461afc54991df40448a2aa8b02e8c20489e694f07e20

25 Nov, 2025

Nijeriya na fuskantar yunwa mafi muni a tarihi saboda hare-haren ‘yan bindiga da rage tallafi: MDD

Kusan mutum miliyan ɗaya ne a ƙasar ta Afirka suke dogara da tallafin Hukumar Abinci Ta Majalisar Ɗinkin Duniya (WFP), amma giɓin kudi ya tilasta wa hukumar rage shirinta na samar da abinci mai gina jiki a watan Yuli.

1764050308358 qge3fm bff91e8f2d7c793bfbf801c6f6bdee5058571956464f38cbe5370b297725f443

24 Nov, 2025

Amurka za ta tallafa wa Nijeriya da bayanan sirri da kayayyakin tsaro – Fadar Shugaban Nijeriya

Wannan ya biyo bayan tattaunawa da muhawarar da aka gudanar a makon da ya gabata tsakanin tawagar manyan jami’an Nijeriya da jami’an Amurka, domin ƙarfafa dangantakar tsaro tsakanin ƙasashen biyu.

a7a9d881fb2632fe04c3c73f1f4f7f9822dff2c89597e2d6f9a9da953aeb1302

24 Nov, 2025

Tinubu ya yi ganawar sirri da manyan jami’an tsaron Nijeriya

Da yake bayani ga manema labarai bayan ganawar, babban hafsan sojin ƙasan Nijeriya Waidi Shaibu ya ce sun samu labari mai kyau daga jihar ƙwara inda mutane 38 da aka yi garkuwa da su daga cocin suka koma ga iyalansu.

68c22248b4af1564017372a1d5307a3db3b8cb079029df5e065178c336a13feb
Loading...