Rundunar sojin Nijeriya ta biya diyya ga wadanda harin sama ya rutsa da su a Sokoto

Tun a Afrilun 2025 ne aka miƙa koke kan harin da fararen hula 13 suka halaka, sannan mutum takwas suka jikkata.
22 Dec, 2025
Nijeriya ta ce an warware ‘taƙaddamar diflomasiyyar’ da ke tsakaninta da Amurka kan rashin tsaro

Trump ya soki ƙasar yammacin Afirkan a watan Oktoba da Nuwamba, yana cewa Kiristoci a can suna fuskantar ‘kisan ƙare dangi’ a cikin mawuyacin halin rashin tsaron Nijeriya.
22 Dec, 2025
Kwastam ta kama kwantena 20 da aka karkatar da su ɗauke da kayan N769.5m a yankin Kano-Jigawa

Da yake jawabi a wani taron manema labarai a ƙarshen mako a Kano, Shugaban Hukumar Kwastam, Bashir Adeniyi ya ce ƙwacen ya biyo bayan ayyukan leƙen asiri da aka gudanar ne a cikin rubu’i na biyu da na huɗu na shekarar 2025.
22 Dec, 2025
Trump ya sauke Jakadan Amurka a Nijeriya da na wasu ƙasashe 29 a duniya

An sauke jakadan Amurka a Nijeriya, Richard Mills a wani bangare na garambawul din gwamnatin Trump da ya shafi kasashe 30 na duniya ciki har da 13 na Afirka.
22 Dec, 2025

Amurka ta ƙulla yarjejeniya da Nijeriya don mayar da hankali kan kyautata kiwon lafiyar Kiristoci

Sojojin Nijeriya sun cafke motocin a-kori-kura biyu ɗauke da kayayyaki na ‘mayaƙan ISWAP’

Shugaban Nijeriya Tinubu ya gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2026 na Naira tiriliyan 58.47

Haƙar zinari ta haramtacciyar hanya na ta’azzara rikici a Nijeriya, in ji mazauna karkara da masana

Sojojin Nijeriya sun halaka ‘yan ta’adda da dama da suka fito daga tsaunukan Mandara na Jihar Borno
18 Dec, 2025
Kotu a Nijeriya ta yi watsi da buƙatar Abubakar Malami ta neman beli
Babbar Kotun Tarayyar Nijeriya ta yi watsi da buƙatar tsohon Ministan Shari’ar wanda EFCC ke tsare da shi, inda kotun ta goyi bayan hukumar EFCC kan cewa hukumar ta samu sahalewar kotu kafin ta tsare Malami.

18 Dec, 2025
EFCC ta kama wasu bokaye da dala miliyan 3.4 da €280,000 na jabu a Osun da Lagos
Waɗanda aka kama sun hada da maza biyu da mata uku, kuma an kama su ne a wuraren ibadarsu da ke Jihohin Osun da Legas bayan ayyukan leƙen asiri da EFCC ta jagoranta.

18 Dec, 2025
An warware rikici tsakanin Nijeriya da Burkina Faso kan jirgin saman Nijeriya da aka tsare — Tuggar
Tattaunawar da aka yi game da batun ranar Laraba an yi ta ne tsakanin jami’an Nijeriya da Burkina Faso a babban birnin ƙasar Ouagadougou.

17 Dec, 2025
Shugaban NMDPRA Farouk Ahmed ya yi murabus, Tinubu ya nada wanda zai maye gurbinsa
Matakin na zuwa ne a daidai lokacin da ake ci gaba da ce-ce-ku-ce kan kalaman da Aliko Dangote ya yi na zargin kashe miliyoyin daloli wajen biyan kudin makarantar sakandare ga ‘ya’yan Farouk Ahmed a ƙasashen waje.

17 Dec, 2025
Kotu ta ba wa NDLEA damar tsare jirgin ruwa da ma’aikatansa 21 kan dakon hodar ibilis daga Brazil
Jami’an NDLEA, wadanda suka yi aiki bisa ga sahihan bayanan sirri, sun gano hodar iblis da aka ɓoye a cikin ramin jirgin a ranar 6 ga Disamban 2025, a cewar sanarwar hukumar a ranar Laraba.

17 Dec, 2025
Hukumar ICPC ta ce za ta binciki shugaban NMDPRA Farouk Ahmed kan ƙorafin Dangote
A takardar ƙorafin da aka gabatar a ranar 16 ga Disamba, Dangote ya nemi a kama Ahmed, a gudanar da bincike tare da gurfanar da Farouk Farouk Ahmed a kotu kan zargin yin rayuwar ƙarya da kuɗin da yake samu a matsayin ma’aikacin gwamnati.

16 Dec, 2025
Dangote ya miƙa ƙorafi ga hukumar ICPC kan shugaban NMDPRA Farouk Ahmed
A cikin takardar ƙorafin da aka gabatar a ranar 16 ga Disamba, Dangote ya nemi a kama Ahmed, a gudanar da bincike tare da gurfanar da shi a gaban ƙuliya bisa zarginsa da yin rayuwar ƙarya fiye da ƙarfinsa a matsayin ma’aikacin gwamnati.

16 Dec, 2025
Dakarun Nijeriya sun kashe gawurtattun ‘yanbindiga, sun kuɓutar da mutane a Kaduna da Filato
Kazalika ranar 12 ga watan Disamba dakaru sun yi nasarar kai samame a maɓiyar wani ƙasurgumin ɓarawo da ya yi ƙaurin suna a garkuwa da mutane a ƙananan hukumomin Bassa da Jos North na Jihar Filato, in ji sanarwar.

16 Dec, 2025
An kama mutum shida bisa safarar makamai da garkuwa da mutane a Jihar Neja ta Nijeriya
Abiodun ya ƙara da cewa ranar 27 ga watan Nuwamba, ma’aikata sun kama wani mai suna Aminu Ahmed bisa zargin garkuwa da yara uku a Kontagora da kuma karɓar kuɗin fansa fiye da naira miliyan biyu.

15 Dec, 2025
Rashin sa ido kan shigar da mai Nijeriya na barazana ga ayyukan yi da zuba jari: Dangote
Dangote ya bukaci a gudanar da bincike na hukuma a kan Hukumar kula da harkokin sarrafawa da tacewa da sufurin man fetur a Nijeriya, NMDPRA.


