21 Jun, 2026

‘Yanta’adda sun kashe manoman 11 a arewa maso gabashin Nijeriya

‘Yanta’addan sun tattara manoma bakwai a ranar Asabar a ƙauyen Kuwawu da ke jihar Borno sannan suka yi musu yankar rago, kamar yadda ‘yan bijilanti na yankin suka shaida.

1867e06da39830fd518bb02a6f1f6fcec37b258a6fda01781289e44ec3fd6bfb

21 Jun, 2026

Gwamna Biodun Oyebanji na jam’iyyar APC ya lashe zaɓen gwamnan Jihar Ekiti a karo na biyu

Sakamakon ya nuna cewa gwamnan ya samu nasarar ne a karo na biyu da kuri’u 319,224, inda ya doke sauran abokar takararsa na jam’iyyun PDP da ADC da suke bin bayansa.

d1ca3d34bcd3e4f152bfc0e0d78b37177032b8159eaaf1e627ce50ac80f4cbe0

20 Jun, 2026

Ana gudanar da zaɓen gwamna a Jihar Ekiti da ke kudancin Nijeriya

Yayin da gwamna mai ci, Biodun Oyebanji, ke neman wa’adi na biyu, ana kallon zaɓen a matsayin wani gwaji na ƙarfin jam’iyyun siyasar ƙasar gabanin babban zaɓen Nijeriya mai zuwa.

31bd609ed28b8882913e295e2a8600f9efe8f49319c3e8f5076cf03a78ef9436

19 Jun, 2026

Rashin hukunta masu laifi na ƙara haifar da zarge-zargen kisan kare-dangi a Nijeriya: MDD

Wannan bayani ya fito ne daga bakin Nazila Ghanea, wakiliya ta musamman ta Majalisar Ɗinkin Duniya kan ’Yancin Addini ko Imani, bayan wata ziyarar bincike ta makonni biyu da ta kai Nijeriya.

5a3a4146b3c90a6f722d3eb56e69d875a09ff283c462ae34ac20a81ac87ac4f3

19 Jun, 2026

Tsoffin janar-janar a Nijeriya sun nemi a yi wa harkar tsaro garambawul bayan rasuwar Rabe Abubakar

Tsoffin manyan sojojin sun yi kira da a ƙarfafa hukumomin tsaro da inganta haɗin kai tsakanin hukumomin tsaro da inganta tattara bayana sirri da kula da kan iyakoki domin rage kwararar makamai ba bisa ƙa’ida ba.

664071144c48eb2f643ff23169e8fcd9871f5aa8f010fac67a9de8c6f5870b9e main

17 Jun, 2026

Sojojin Nijeriya sun ceto mutum hudu da aka sace daga gungun ‘yanta’adda a Katsina

Sai dai kwamishinan ya bayyana cewa mutanen sun samu raunukan bindiga yayin da suke tsare, amma an fara ba su kulawar lafiya nan-take bayan ceton su.

2026 05 12t084805z 1 lynxmpem4b0jy rtroptp 3 nigeria security 1

17 Jun, 2026

Shugaba Tinubu ya amince a ɗauki jami’an kare daji 1,000 a Jihar Katsina

Lamarin na zuwa ne yayin da jihar Katsina da ke arewa maso yamacin ƙasar ke ci gaba da fama da fashin daji da garkuwa da mutane da sace shanu.

4918fc3ca79c472f367cebc59cbebebc320af1924ae53876e8c539932f83df5b

17 Jun, 2026

Kotu ta umarci a dakatar da aiwatar da hukuncin soke rijistar jam’iyyar ADC da wasu jam’iyyu

Kotun Ɗaukaka Ƙarar ta Nijeriya ta bayyana hukuncin Babbar Kotun a matsayin tsabar rashin mutunci a harkar shari’a, tana mai cewa alƙalin ya yi biris da umarnin da kotun ta sama ta bayar tun da farko.

2026 04 22t163151z 1145609639 rc2euka1bnnv rtrmadp 3 nigeria security

17 Jun, 2026

Nijeriya ta kama mutane takwas saboda yaɗa labarai marasa tushe

Gwamnatin Nijeriya ta kama aƙalla mutane takwas a ‘yan makonnin nan saboda yaɗa labaran ƙarya a kafofin sada zumunta.

2026 06 11t144103z 1 lynxmpem5a13f rtroptp 3 nigeria democracy main

16 Jun, 2026

Bankin Duniya ya ayyana tashoshin jiragen ruwan Apapa da Tincan cikin 20 da suka fi inganci a duniya

A cikin rahotonsa na yanayin aiki da kontena (CPPI) na shekarar 2025, Bankin Duniya ya lissafa tashoshin jiragen ruwa na Tincan Island da na Apapa a cikin tashoshi 20 waɗanda suka sake inganta.

2026 03 25t125844z 1 lynxmpem2o0pn rtroptp 3 nigeria autos usa tariffs
Loading...