‘Yan sanda sun kama mutumin da ake zargi da kashe matarsa da fatanya a Kebbi

Jami’an ’yan sanda a Jihar Kebbi sun kama wani mutum mai shekara 30, mai suna Suleman Mamuda, bisa zargin kashe matarsa, Umaima Maidawa, a garin Bayawa da ke Karamar Hukumar Augie ta jihar.
16 Jan, 2026
Abba Atiku Abubakar ya shiga Jam’iyyar APC

Abba Atiku Abubakar, ɗa ga tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar ya shiga Jam’iyyar APC mai mulkin ƙasar.
16 Jan, 2026
Matatar Dangote ta samar da litar fetur 32.02 ga Nijeriya a Disamban 2025, in ji NMDPRA

Wata takardar bayanai da Hukumar Kula da Harkokin Sarrafawa da Tacewa da Sufurin Man Fetur a Nijeriya ta fitar ta ce Matatar Dangote ta samar da lita miliyan 32.02 na man fetur a watan Disamba.
15 Jan, 2026
Gwamnatin Kano ta dakatar da likitocin da suka manta almakashi a cikin wata marar lafiya

Hukumar Kula da Asibitoci ta Jihar Kano ta sanar da dakatar da ma’aikata uku da ke da hannu kai-tsaye a lamarin daga ayyukan asibiti nan-take.
15 Jan, 2026

Nijeriya da UAE sun soke harajin kayayyaki 13,000 da suke cinikayya da junansu

Amurka ta aika kayayyakin soji ga Nijeriya bayan ƙaddamar da ayyukan tsaro na haɗin gwiwa

Mutum 33 sun mutu, 33 sun jikkata a wata uku sakamakon hatsarin wutar lantarki a Nijeriya

Sojojin Nijeriya sun ceto mutum 18 daga hannun ‘yanbindiga a gaɓar tekun Kamaru

Jami’an tsaro a Nijeriya sun kashe ‘yanfashin daji da dama a Jihar Kogi
11 Jan, 2026
‘Yan bindiga sun kashe mutum huɗu a wani sabon hari da suka kai Jihar Neja
Wannan harin na zuwa ne mako guda kacal bayan ’yanbindiga sun kashe mutum 42 a wasu ƙauyukan jihar, ciki har da kasuwar Daji da ke kauyen Demo, a Borgu da kuma Kananan Hukumomin Agwara da ke makwabtaka da ita.

11 Jan, 2026
An soma bincike kan zargin sakacin wani asibiti a mutuwar ɗan marubuciya Chimamanda a Legas
Gwamnatin Jihar Legas ta ce an sanar da ita a hukumance game da bayanin da Adichie ta bayar kan lamarin, wanda ta bayyana a matsayin abin matuƙar tayar da hankali da baƙin ciki.

10 Jan, 2026
Hukumar DSS a Nijeriya ta tabbatar da kama ma’aikacinta kan zargin sace ƙaramar yarinya a Jigawa
Wata kotun majistare a Hadejia da ke Jihar Jigawa, ta bayar da umarnin kamawa tare da binciken jami’in bayan zargin cewa ya sace wata yarinya ’yar shekara 16, ya tsare ta ba bisa ƙa’ida ba, sannan ya tilasta mata sauya addini.

9 Jan, 2026
Trump ya yi barazanar kai ƙarin hare-hare a Nijeriya
A ranar Alhamis ne aka fitar da kalaman na Trump bayan tattaunawar da ya yi da jaridar New York Times.

7 Jan, 2026
An gano wani bam da bai fashe ba a Jihar Neja
Rundunar ‘yansandan Jihar Neja da ke arewa ta tsakiyar Nijeriya ta ce ta gano wani bam da bai fashe ba a ƙauyen Zugurma na ƙaramar hukumar Mashegu.

6 Jan, 2026
Dakarun Nijeriya sun kubutar da wani Kanal mai ritaya da aka yi garkuwa da shi a jihar Filato
An yin garkuwa da babban jami’in mai ritaya a safiyar ranar 5 ga Janairun 2026 da misalin ƙarfe 00:45 daga gidansa da ke daura da Cocin Salvation Army da ke kan titin Rukuba, karamar hukumar Bassa.

6 Jan, 2026
An kashe sojojin Nijeriya tara a mummunan harin kwanton-ɓauna a Jihar Borno
A baya bayan nan ‘yanta’addar ISWAP da Boko Haram sun tsananta kai hare-hare a yankin arewa maso-gabashin Nijeriya.

5 Jan, 2026
Sojojin Nijeriya sun ciro gawarwaki 27 a hatsarin kwale-kwale a Jihar Yobe
Dakarun rundunar Bataliya ta 241, tare da haɗin gwiwar sauran hukumomin tsaro da na ceto na gida sun yi gaggauwar isa wurin kana suka yi saurin kai ɗauki, a cewar wata majiya.

5 Jan, 2026
Fiye da mutum 50 ne suka mutu a harin ‘yan bindiga a jihar Neja ta tsakiyar Nijeriya
Rahotanni daga yankin sun ce adadin wadanda suka mutu sakamakon harin da aka kai a wata kasuwa a jihar Neja ta Nijeriya ya haura 50.

5 Jan, 2026
‘Yansandan Nijeriya sun gayyaci Fasto Chris Okafor bisa zarge-zargen aikata fyaɗe
Ɗaya daga cikin zarge-zargen da suka fi ɗaukar hankali shi ne na jarumar Nollywood Doris Ogala, wacce, a cikin jerin bidiyoyin Instagram da ta wallafa a ranar 14 ga Disamba, ta yi ikirarin cewa ta yi alaƙa ta jima’i da fasto ɗin.


