Hukumar Shige da Fice ta Nijeriya ta ceto mutum 22 daga hannun masu safarar mutane a Katsina

Kwamandan rundunar a kan iyakar Jibia, Haruna Zakirai, ya bayyana hakan a lokacin wani taron manema labarai a Daura.
26 Jan, 2026
NDLEA ta kama ’yar Brazil da hodar iblis mafi yawa da aka taɓa kamawa a Nijeriya

An yi zargin an ɓoye ƙwayoyin da darajarsu ta kai Naira biliyan uku a wasu kunshin mazubin gahawa inda aka kama su a filin jiragen saman Nnamdi Azikwe da ke Abuja.
26 Jan, 2026
’Yansandan Nijeriya sun kama wata mota da ‘abubuwan fashewa’ a Jihar Oyo

Sanarwar ta ƙara da cewa jami’an rundunar ‘yansandan sun yi nasarar kama babbar motar ne bayan sun kafa wani shingen binciken ababen hawa sakamakon samun bayanan sirri.
26 Jan, 2026
Shugaba Tinubu zai kai ziyarar aiki Turkiyya ranar Litinin

Tinubu zai kai ziyarar ce domin “ƙarfafa alaƙar da ke tsakanin ƙasashen biyu tare da faɗaɗa haɗin kai a fannin tsaro, ilimi, ci gaban walwala, ƙirƙire-ƙirƙire da sufurin jiragen sama.”
25 Jan, 2026

‘Yansandan Nijeriya sun kama wata sabuwar amarya a Jigawa kan zargin kashe angonta da maganin ɓera

Rundunar Sojin Nijeriya ta ƙaryata wani rahoto na zargin mutuwar kurtu a Depot na Zaria

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya fice daga Jam’iyyar NNPP

Turkiyya ta gano kayan tarihi 76 da aka yi amannar na Nijeriya ne da za a mayar da su gida

Dorinar ruwa sun lalata gonaki da dama a Jihar Gombe, manoma sun tafka manyan asara
22 Jan, 2026
Sojojin Nijeriya sun kashe ‘yanta’addan Lakurawa, sun kuɓutar da mutane 62 a Kebbi da Zamfara
An kai farmakin tare da haɗin gwiwar jami’an tsaro da ‘yan bijilanti na yankin, wanda hakan ya nuna irin haɗin kai da ke tsakaninsu domin yaƙi da ‘yanta’adda da ‘yanbindiga, a cewar wata sanarwa da Laftanal Kanal Olaniyi Osoba.

21 Jan, 2026
Matakan da Gwamna Abba ya ɗauka kan kisan gillar mata da ‘ya’yanta shida a Jihar Kano
Shirin ya ƙunshi daukar nauyin Aikin Hajji da Umrah da ba shi sabon gida, da kuma cikakken tallafin walwala.

21 Jan, 2026
Rundunar ‘yan sandan Nijeriya ta yi amai ta lashe kan musanta garkuwa da mutane a Kaduna
Bayan samun rahoton dai, gwamnan jihar Kaduna ya kira taron majalisar Tsaro ta Jiha.

20 Jan, 2026
NDLEA ta samu nasarar kama mutum 77,792, da ƙwace miyagun ƙwayoyi kilo 14,847 a shekara 5
Marwa ya bayyana haka ne a ranar Talata a Abuja a bikin bayar da kyaututtuka da yabo na hukumar NDLEA, wanda aka shirya don girmama manyan kwamandoji da ma’aikatan hukumar bisa ga aikin da suka yi a shekarar da ta gabata.

20 Jan, 2026
Sojoji sun gano wurin da ’yan Boko Haram suke ɓoye man fetur a ƙarƙashin kasa a Borno
Rundunar Hadin Kai ta Sojin Nijeriya ta gano wani wuri da mayakan kungiyar Boko Haram suke boye magunguna da man fetur da sauran kayayyakin da suke amfani da su, bayan da rundunar ta kai samame wurare da dama a yankin Timbuktu Triangle da ke Borno.

20 Jan, 2026
‘Yansanda a Nijeriya sun musanta an yi garkuwa da masu Ibada fiye da 100 a Kaduna
Kwamishinan ‘yansandan jihar Kaduna da ke Nijeriya, Muhammad Rabiu, ya bayyana cewa jita-jita ce da masu tayar da rikici ke yaɗawa cewar wai an yi garkuwa da masu Ibada fiye da 100 a ƙaramar hukumar Kajuru.

19 Jan, 2026
‘Yan bindiga sun yi garkuwa da masu ibada aƙalla 160 a Nijeriya
Gungun ‘yan bindiga sun yi garkuwa da masu ibada 163 bayan afka wa wasu coci biyu a Jihar Kaduna a ranar Talata, kamar yadda wani jagora na cocin ya shaida wa AFP.

19 Jan, 2026
Hare-haren sama sun kashe fiye da ‘yan ta’adda 40 a Borno — Rundunar Sojin Saman Nijeriya
Da yake bayyana hakan a cikin wata sanarwa a ranar Lahadi, Kakakin NAF, Commodore Ehimen Ejodame, ya ce an kai hare-haren ne a ranakun 15 da 16 ga Janairu.

18 Jan, 2026
Kisan-gilla biyar da suka tayar da hankali a Kano
Duk da cewa a faɗin Nijeriya ana samun rahotannin kisan kai akai-akai, amma irin waɗanda ake samu a Kano na jan hankali saboda abubuwan da ke tattare da kisan musamman na ban al’ajabi ko tsananin tausayi ko kuma wani abu da hankali bai cika ɗauka ba.

17 Jan, 2026
‘Yansandan Nijeriya sun fara bincike kan kashe wata mata da ‘ya’yanta shida a Kano
Rundunar ‘yansandan Nijeriya reshen Jihar Kano ta tabbatar da kisan wata mata mai suna Fatima Abubakar da ‘ya’yanta shida a a unguwar Dorayi Charanchi da ke cikin birnin Kano


