NCC ta gargaɗi masu gini da aikin hanya kan lalata layukan sadarwa na ƙarƙashin ƙasa a Nijeriya

A cikin wata sanarwar hadin gwiwa, NCC da NSCDC sun bayyana layukan sadarwan na ƙarƙashin ƙasa a matsayin muhimman kadarorin ƙasa, waɗanda ke tallafa wa tattalin arzikin fasahar zamani na Nijeriya da harkokin kasuwanci.
5 Feb, 2026
Jamhuriyar Benin da AU sun yi Allah wadai da harin ta’addanci da ya kashe mutum 170 a Nijeriya

Tarayyar Afirka ta ce harin “abin ban tsoro da rashin imani” ne; yayin da ita ma Jamhuriyar Benin ta mika ta’aziyya ga Nijeriya.
5 Feb, 2026
Tinubu ya bayar da umarnin tura bataliyar soji Jihar Kwara

Umarnin na Shugaba Tinubu ya biyo bayan kashe-kashen da ‘yanta’adda suka yi ne a wasu ƙauyuka a jihar ta Kwara.
5 Feb, 2026
Mummunan harin ta’addanci ya kashe fiye da mutum 160 a Jihar Kwara ta Nijeriya

‘Yan sanda sun tabbatar da harin, amma ba su bayar da adadin wadanda suka mutu ba, da kuma gwamnatin jihar, wacce ta dora alhakin kan kungiyoyin ‘yan ta’adda.
4 Feb, 2026

Rundunar sojin Amurka tabbatar da tura ‘wata ƙaramar tawaga’ Nijeriya

‘Yan fashin daji sun kashe mutum 30 a hare-haren da suka kai a Katsina da Kwara

Kotun Najeriya ta tuhumi tsohon ministan shari’a Malami da laifukan ta’addanci

An gurfanar da mutum 9 a kotu bisa zargin kisan mutum 150 a Yelwata na jihar Benue a 2025

Gomman masu ibada da ake fargaba an yi garkuwa da su daga cocin Kurmin Wali sun koma gida
1 Feb, 2026
Sojojin Nijeriya sun kashe wani babban kwamandan Boko Haram, Abu Khalid a Sambisa
Abu Khalid, wanda shi ne mataimakin shugaban Boko Haram na biyu a Dajin Sambisa, an kashe shi tare da wasu ’yan ta’adda 10 yayin wani farmaki da aka kai da dare a Jihar Borno.

31 Jan, 2026
Sojojin Nijeriya sun kashe wani babban kwamandan ISWAP a arewa maso gabas
A cikin wata sanarwar manema labarai, jami’an watsa labarai na rundundar, Laftanar Kanar Sani Uba, ya ce bayanan sirri sun tabbatar da kisan Julaibib, wani babban kwamandan ISWAP da ke aiki a yankin Gujba na abin da ake kira Timbuktu Triangle.

29 Jan, 2026
Nijeriya da Saudiyya sun sanya hannu kan yarjejeniyar ɗaukar ma’aikata a karon farko
Yarjejeniyar na nuna da wani sauyi mai muhimmanci a yadda ma’aikatan Nijeriya ke shiga cikin tattalin arzikin yankin Gulf, daga tsarin hijira na yau da kullun zuwa tsarin da gwamnati ke goyon baya.

29 Jan, 2026
Gwamnatin Jihar Kano ta tabbatar da cewa nan ba da jimawa ba za ta warware rikicin Masarauta
Waiya ya jaddada cewa gwamnati na daukar matakai na gaske don dawo da zaman lafiya da kwanciyar hankali a cikin jihar.

29 Jan, 2026
‘Yansandan Nijeriya sun ƙwato kwamfuta 400, sun kama ɓarayin airtime na Naira biliyan 7.7
Jami’an ‘yansanda a Nijeriya sun kama mutane shida da ake zargi da kutse a kamfanonin sadarwa a Nijeriya da suka yi shirin satar airtime na Naira biliyan 7.7.

28 Jan, 2026
Gwamnatin Jihar Borno ta karɓi ‘yan-gudun-hijirar Nijeriya 300 da suka dawo gida daga Kamaru
‘Yan-gudun-hijirar da suka dawo sun isa garin Pulka ta wata tsararriyar hanya da aka bi, wanda ke nuna wani gagarumin ci gaba da aka samu a ƙoƙarin gwamnatin jihar na sake dawo da ‘yan-gudun-hijira gida na tsawon lokaci.

28 Jan, 2026
Jihar Kwara ta sa dokar hana fita ta awa 24 a yankin Oro-Ago saboda matsalar tsaro
Dokar hana fitan ta fara aiki da karfe 6:00 na safe, a cewar wata sanarwa da shugaban majalisar kananan hukumomi, Femi Yusuf, ya fitar, kuma sakataren yada labaransa, Abdulquadri Jimba ya sanya wa hannu.

28 Jan, 2026
“Ina ma a ce abubuwan da suka faru a siyasar Kano mafarki ne”: Kwankwaso
Jagoran Jam’iyyar NNPP kuma tsohon gwamnan jihar Kano a Nijeriya Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya bayyana irin yadda ya ji da ma halin da ya tsinci kansa a ciki bayan da gwamna ɗay na jam’iyyarsu Abba Kabir Yusuf ya sauya sheka zuwa jam’iyyar APC.

27 Jan, 2026
Tinubu ya nemi a ƙara yawan alkalan Kotunan Ɗaukaka Ƙara da na Tarayya a Nijeriya
Shugaba Tinubu ya kuma gabatar da wani kudiri da ke neman gyara Dokar Babbar Kotun Tarayya don ƙara yawan alkalai daga 70 zuwa 90, daga tanadin farko na 50.

27 Jan, 2026
Za a gurfanar da wasu sojojin Nijeriya a gaban kotun soji kan yunƙurin kifar da gwamnati
Manjo Janar Samaila Uba ya ce rundunar sojin ta Nijeriya za ta ɗauki matakin ne a matsayin hukunci tare da ƙoƙarin bin ƙa’ida.


