31 Oct, 2025

An yi gagarumin garambawul ga rundunar sojojin ƙasa ta Nijeriya

Mai magana da yawun sojin ƙasa ta Nijeriya, Appolonia Aneke, ce ta sanar da sabbin naɗe-naɗen a wata sanarwa da ta fitar ranar Alhamis.

41349aee143a8ea79383c8d9e1b49d1f77c00a65015442c5f26424c88ffd09b2

30 Oct, 2025

Tinubu ya amince da harajin kashi 15 cikin 100 kan man fetur da gas da ake shigarwa ƙasar

Matakin wanda ke da manufar kare matatun man ƙasar da kuma daidaita fannin tace mai ka iya haddasa ƙarin farashin mai a ƙasar, a cewar rahotanni.

1758180367602 hpxwd a3a591ddc693f59c0ad972f8111a40aa35bd430cd0df884c5fe732bafd1ed8d0

30 Oct, 2025

An kashe mutum 2 a Taraba kan shugabancin masallacin Jumma’a

Jaridun Nijeriya sun ambato wata majiya daga garin da ke cewa rikicin ya ɓarke ne tsakanin Musulman garin kan wanda zai ja sallah a babban masallacin garin.

police stories2 1

29 Oct, 2025

Tinubu ya cire sunayen masu manyan laifuka daga jerin wadanda ya yi wa afuwa

Afuwar da Shugaban Kasar ya yi wa mutum 175 da kotuna suka yanke wa hukunci kan laifukan da suka aikata, ta jawo ce-ce-ku-ce sosai a fadin kasar.

0b4e364b2ec9484d6c37f437a9fa7c93043b116f9b921db7d0ff53d0b542e371

29 Oct, 2025

Mutum 170 sun shigar da bukatar neman zama ‘yan Nijeriya – Ministan Harkokin Gida

Ministan Harkokin Cikin Gida, Olubunmi Tunji-Ojo ne ya bayyana hakan a wajen wani taro na Kwamitin da ke ba da shawara kan ba da shaidar zama ‘yan Nijeriya da aka gudanar a Abuja.

4bbaef7dfd086691add1959bd0dea2eff575c01813a6fb363206cffce3fac2c4

28 Oct, 2025

Gwamnatin Amurka ta soke bizar Wole Soyinka ta haramta masa shiga kasar

“Ba ni da biza; an haramta min shiga Amurka, Don haka idan kuna son ganina, kun san inda za ku same ni,” in ji Soyinka.

2025 10 28t154539z 1217959336 rc22r7ag2yca rtrmadp 3 usa immigration nigeria soyinka main

27 Oct, 2025

An lalata wani turken rarraba lantarki na Gombe zuwa Damaturu a Nijeriya – TCN

Kamfanin TCN ɗin ya ce tuni injiniyoyinsa suka isa wurin da lamarin ya faru inda suke aikin sauya sabon turken da dawo da wutar.

ec222726d708995d769ca8b0b61a9fe3665dc8da5b32ba07087de7f21e9a2d4a main

25 Oct, 2025

Gwamnatin Nijeriya ta karɓi ‘yan ƙasar 150 da suka maƙale a birnin Agadez na Nijar

Rukunin mutanen da suka koma ya ƙunshi maza manya 88 da mata manya 32, yara maza 14 da kuma yara mata 16, inda suka koma Nijeriya ƙarƙashin shirin Assisted Voluntary Return — wato shirin nan na taimaka wa masu son komawa ƙasashensu bisa raɗin kansu.

04fe8db4bc5c88e44a4332adebcc1732207079627b6849adcd46d92ec1216938

24 Oct, 2025

‘Yan sandan INTERPOL sun kama ‘manyan mambobin ƙungiyoyin ta’addanci’ 11 a Nijeriya

An gudanar da wannan kame ne a wani samame mai laƙabin Operation  Catalyst, wani gagarumin aiki da aka tsara domin yakar masu ɗaukar nauyin ta’addanci da sauran ayyukan laifuka masu alaƙa da su a ƙasashe shida na Afirka.

79a56e12d380bd8ded1259b61d68de2e24497296684d7e68553cbff783d94c5d

24 Oct, 2025

Shugaba Tinubu ya sauya Manyan Hafsoshin Tsaron Nijeriya

Shugaba Bola Tinubu na Nijeriya ya yi wasu manyan sauye-sauye a tsarin shugabancin hafsoshin tsaron Nijeriya da nufin karfafa tsarin tsaron kasar.

05aeaec9c8e21972b910e1827a59bc712b12a6b145bc70b9be0683b91533cd83
Loading...