10 Nov, 2025

Rundunar sojin Nijeriya ta ce ta kuɓutar da mutum 86 da Boko Haram ta yi garkuwa da su

Da dakarun operation Hadin Kai suka sami labarin, sai suka yi ta kan ‘yan ta’addan a inda suke a hanyar Mangari  inda mayaƙan suka tsere a gigice.

d660f439a54bdc1676b9db36f05f4b1310c62010b6d07cfa309da42fa91d1006

9 Nov, 2025

INEC ta ayyana Charles Soludo na APGA a matsayin wanda ya lashe zaɓen Gwamnan Anambra

Charles Chukwuma Soludu ya samu nasarar samun wa’adi na biyu bayan ya samu ƙuri’u 422,664, yayin da Nicholas Ukachukwu na Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ya biyo baya da ƙuri’u 99,445.

83f12e3ee4df4729db33c8fb08168ab7d362086ea80e6e6d03374134bbeb7377

7 Nov, 2025

Gwamnatin Nijeriya ta amince a ci bashin dala 396 domin inganta kiwon lafiya da ayyukan jinƙai

Ministan Kuɗi na Nijeriya Wale Edun, ne ya bayyana amincewar da aka yi na cin bashin inda ya ce za a yi amfani da shi wurin tallafa wa mutanen da rikici ya raba da muhallansu da kuma aikin aiwatar da inganta cibiyoyin kiwon lafiya a Jihar Sokoto.

0d2ff08b2da1d5739d2d461c6e1f64a55b8fd97ab9f07a1284444a37b449fb5c

6 Nov, 2025

An gabatar da kudiri a Majalisar Dokokin Amurka don saka wa Ƙungiyoyin Miyetti Allah takunkumi

Kudirin ya ambaci kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria (MACBAN) da Miyetti Allah Kautal Hore a matsayin kungiyoyin da ke da hannu a irin waɗannan laifuka.

1762434538945 tu3zp 52b831e1931a42c81d7c7ef5ff7dfe47bb7c00bbf876b9fe11a283f882d86956

6 Nov, 2025

Majalisar Dattawan Nijeriya ta amince a ɗaure malaman makaranta shekara 14 kan cin zarafin ɗalibai

Majalisar dattawana Nijeriya ta ce ƙudurin dake da manufar kare ɗalibai daga dukkan wani nau’in cin zarafi a makarantin gaba da sakandare.

21561459 0 43 1456 820

5 Nov, 2025

An kashe ‘yan ta’adda fiye da 592 a Borno tun daga Maris din 2025 – Ministan Yada Labaran Nijeriya

Ministan yaɗa labarai na Nijeriya, Muhammed Idris ya ce gwamnatin Nijeriya tana yin nasara a yaƙinta da ta’addanci, inda ake samun manyan cigaba a arewa ta tsakiyar ƙasar.

2025 06 19t192350z 256482496 rc2o5fau86u4 rtrmadp 3 nigeria security

4 Nov, 2025

Amurka na da ajanda a Nijeriya tana fakewa da yi wa Kiristoci kisan kare dangi – Sheik Bala Lau

A wata hira ta musamman da TRT Afrika Hausa, Sheik Lau ya ce bai kamata Amurka a matsayinta na babbar kasa mai fada-a-ji ta yi barazanar daukar irin wannan mataki ba tare da yin sahihin bincike kan lamarin ba.

7bf563720469327c7dd00a2b197e8dfd47489d0b40eb2fa5d3db573ed1ead632 main

4 Nov, 2025

China na adawa da Trump kan amfani da ‘addini da ‘yancin ɗan’adam’ domin tsoma baki a Nijeriya

Martanin Beijing yana zuwa ne bayan Shugaban Amurka Trump ya yi barazanar ɗaukar matakin sojin kan Nijeriya kan zargin yi wa Kiristoci kisan gilla.

2025 03 12t075341z 1 lynxmpel2b0bg rtroptp 3 china politics

4 Nov, 2025

Naira da hannayen-jari Nijeriya sun faɗi sakamakon barazanar da Trump ya yi ta kai hari ƙasar

Kazalika darajar Naira ta faɗi a kasuwar bayan fage zuwa N1,455 kan kowace dalar Amurka, lamarin da ya nuna ƙarin fargabar masu zuba jari da kuma matsin neman kuɗaɗen waje.

2025 04 02t085526z 1 lynxnpel310c5 rtroptp 3 nigeria currency

3 Nov, 2025

Jami’an tsaron Nijeriya sun hallaka ‘yan bindiga 19 a Jihar Kano

Sai dai biyu daga sojojin Nijeriya da kuma wani ɗan bijilante ɗaya sun rasa ransu yayin fafatawar, kamar yadda sanarwar ta sojin Nijeriya ta bayyana.

4e5b73e8a7d7bf1e98f1d08fe537e4e2db8fba1cc6f04e7a3684161c23a57999
Loading...