Rikicin Gabas Ta Tsakiya Ya Rage Fitar Nama Daga Kenya A Lokacin Ramadan

Fitar nama daga Kenya zuwa kasuwannin Middle East ta ragu sosai yayin watan Ramadan, inda adadin ya sauka zuwa ƙasa da kashi 5% na abin da ake tsammani. Jami’an masana’antar sun ce rikicin da ke faruwa a yankin ya kawo cikas ga zirga-zirgar jiragen sama tare da ƙara tsadar jigilar kaya, abin da ya sa […]
15 Mar, 2026
China za ta soke karɓar harajin fitar da kayayyaki daga ƙasashen Afirka 53

China ta ce daga 1 ga watan Mayu, ƙasar Eswatini ce kaɗai a cikin ƙasashen Afirka za ta ci gaba da biyan harajin kwastam a kan kayayyaki sakamakon har yanzu ƙasar na ci gaba da dangantaka ta diflomasiyya da Taiwan.
14 Feb, 2026
Gwamnatocin Afirka sun juya ga tsarin Bankin Musulunci bayan nasarar Sukuk a Benin

Sukuk da aka fitar zuwa yanzu a 2026 ya haura dala miliyan $580, yawanci daga sukuk ɗin da Benin ta ƙaddamar a karon farko, wanda ya kai dala miliyan $500, a cewar masana.
30 Jan, 2026
Ana sa ran kasuwanci tsakanin Turkiyya da Nijeriya ya kai dala biliyan 10 saboda sabbin yarjeniyoyi

Manyan ‘yan kasuwa sun ce ziyarar Shugaba Tinubu zuwa Turkiyya ta buɗe damarmaki a fannonin tsaro, ilimi, da masana’antu.
29 Jan, 2026

Ghana ta biya basussukan dala biliyan 1.47 na fannin makashi da ake bin ta

Trump ya ce Amurka za ta karɓi gangar ɗanyen mai miliyan 50 daga Venezuela

Kamfanin Dangote ya yi watsi da ikirarin rufe matatar mansa

ECOWAS za ta cire harajin tafiye-tafiyen jiragen sama tsakanin ƙasashen Yammacin Afrika a 2026

An cire Nijeriya daga jerin kasashen da ake sa wa ido kan safarar kudade ba bisa ka’ida ba a duniya
22 Oct, 2025
Bai kamata kasuwanci da Afirka ya zama buƙatar ɗiban ma’adanai ba: Ministan Nijeriya Tuggar
Ya kamata mu’amalar ta zama bisa doron girmama juma, manufofin bai daya da gaskiyar cewa Afirka na bukatar ci gaba, in ji Ministan Harkokin Wajen Nijeriya Yusuf Tuggar.

14 Oct, 2025
Jamhuriyar Nijar ta kafa cibiyar tsaron intanet
Kamfanin dillancin labaran Nijar ya ruwaito cewar ranar Asabar 11 ga watan Oktoba ne gwamnatin ƙasar ta ƙaddamar da dokar.

13 Oct, 2025
Kamfanin simintin Dangote ya fara aiki a ƙasar Ivory Coast
Rahotanni sun ce kamfanin da ke zaune a kan filin da ya kai kadada 50 yana iya samar da tan miliyan uku na siminti a ko wane shekara, lamarin da ya mayar da shi masana’anta mafi girma na kamfanin a wajen Nijeriya.

8 Sep, 2025
Matatar mai ta Dangote ta yi watsi da jita-jitar dakatar da aiki na wasu watanni
Matatar mai ta Dangote ta yi watsi da rahotannin da ke cewa kamfanin zai rufe sashin sarrafa mai na kamfanin har na tsawon watanni.

29 Aug, 2025
Babban Bankin Ghana ya ba da sabbin sharruɗan kuɗaɗen ƙetare ga masu shiga da kayayyaki
An ɗauki wannan matakin ne domin a tabbatar da bin gaskiya da kuma halaccin cinikayya na ƙetare.

21 Aug, 2025
Manoman koko a Ghana sun fi takwarorinsu samun farashi mai kyawu a Yammacin Afirka – COCOBOD
Hukumar ta bayyana jajircewarta wajen tabbatar da jin daɗin manoma da ƙarfafa ɗorewar fannin noman koko da kuma tabbatar da shugabancin Ghana a fannin koko.

30 May, 2025
An fara Taron Tattalin Arzikin Duniya na Musulunci a Istanbul
Ana taron tattaunawa kan samar da dabarun tsare-tsaren cibiyoyin Musulunci a Istanbul, wanda ya ƙunshi ƙirƙire-ƙirƙire da matakan daƙile matsaloli da haɗin-kai, inda shugabannin kamfanoni da masu ruwa da tsaki daga Bankunan Musulunci za su halarta.

27 May, 2025
Turkiyya da Amurka sun tattauna kan batun haraji da kasuwancin dala biliyan 100
Jami’an Turkiyya da na Amurka suna nazari kan hanyoyin da za a ci gaba da bunkasa harkokin kasuwanci da kuma tafiyar da manufofin harajin fito a cikin sabuwar tattaunawar tattalin arziki da aka gudanar.

26 May, 2025
Nijeriya za ta bude manyan masana’antun sarrafa ma’adanin lithium
Masana’antun, waɗanda akasarin masu zuba jari daga China ne za su kafa, za su iya taimakawa wajen haɓaka ɗimbin arzikin ma’adinan Nijeriya zuwa ga samar da ayyukan yi a faɗin ƙasar.

22 May, 2025
Turkiyya na da manufar samar da GW 120 na makamashi mai tsafta nan da 2035
Kungiyar Masu Samar da Makamashi Mai Tsafta ta ce arzikin makamashin hasken rana da iska da Turkiyya ke da shi na iya kawo zuba jarin dala biliyan 80 tare da taimakawa wajen cike gibin makamashi a kasar.


