12 Feb, 2026

‘Babu wani takamaiman abin da aka cim ma’ a ganawar Trump da Netanyahu a kan Iran

Netanyahu, wanda yake son Amurka ta ƙara matsin lamba kan Iran, an shigar da shi fadar White House ta wata hanya ta gefe ba tare da samu faretin ban-girma daga dogaran fadar kamar yadda aka saba ba.

76e53b18fc104c095a0bb7cb1fd48c7e335ac3bcf3ed17bd0dd3df55a2ae8f5c

5 Feb, 2026

An ci tarar ƙananan hukumomi 10 a Holland kan binciken al’ummomin Musulmai ba tare da saninsu ba

Hukumar Kula da Kare Bayanai ta ƙasar ta ci tarar ƙananan hukumomin ne bayan sun karya doka ta hanyar gudanar da binciken ƙwaƙwaf kan al’ummomin Musulmai ba tare da sun sani ba

1770283224880 tc5eo7 0ebca9d9e10905f0c2d3741be91fa2dfeb0fddc827eecc424842df00028df6d9

2 Feb, 2026

Trevor Noah: Trump ya yi barazanar maka mai gabatarwa a Gasar Grammy a Kotu

Trump ya ce zai maka Trevor Noah ya kotu bayan Noah ɗin ya yi maganganun barkwanci da suka ambaci shugaban Amurka da kuma Jeffrey Epstein, mutumin da aka kama da laifin cin zarafin ta hanyar lalata.

2026 02 02t010748z 1139826117 hp1em22034xg9 rtrmadp 3 awards grammys

30 Jan, 2026

Saudiyya da Isra’ila za su Amurka don tattaunawa yayin da Trump ke tura jiragen yaƙi na ruwa Iran

Shugaban hukumar leƙen asirin Isra’ila zai yi wa Washington karin bayani kan yiwuwar kai hari Iran, yayin da jami’an Saudiyya ke neman mafita ta diflomasiyya don kauce wa yaki a yankin, kamar yadda kafar Axios ta rawaito.

bf47ccda73dfb9b370c1c42e5ac9a50141ad547ad1cfc4971c6adab40696783e

23 Jan, 2026

WHO: Amurka ta fita daga Hukumar Lafiya ta Duniya bayan shekara 78

Ficewar ta fara aiki daga 22 ga Janairun 2026, bayan an bi sharadin sanarwa na shekara guda bisa dokokin kasa da kasa.

2025 04 24t073429z 380243774 rc274eahdkvy rtrmadp 3 usa trump

22 Jan, 2026

Masana kimiyya sun gano zanen shacin hannu ‘mai shekara 67,800’ a wani kogo a Indonesia

Wani zanen shacin hannu da aka gano mai shekaru 67,800 a kogon Liang Metanduno ya shiga jerin duwatsun zane da yawa da aka gano a Tsibirin Muna kusa da tsibirin Buton da ke Kudu maso-gabashin Sulawesi.

8e16a3a53235bd05738e285ebc96dca27de3ef546440032f99a611994b502f88

14 Jan, 2026

Amurka ta dakatar da ba da bizar masu ƙaura ga ‘yan Nijeriya da wasu ƙasashe 74

Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka a ranar Litinin ta ce ta soke biza fiye da 100,000 tun bayan dawowar Trump, wani tarihi na shekara guda.

2026 01 14t153950z 46874212 rc2xxiahylk2 rtrmadp 3 usa venezuela geoeconomics

13 Jan, 2026

Wani sanatan Amurka ya yi gargaɗi kan ƙaruwar ƙyamar Musulunci da ƙin jinin Larabawa

“Ya zama wajibi a gare mu duka mu kawo ƙarshen wannan shirun mu kuma yi tur da babbar murya kan ƙyamar Musulunci da ƙin jinin Larabawa,” in ji Mark Warner.

d12d9def03ad1784b3f5b5946207cfd44dc871112d07317505b4df754a394900

13 Jan, 2026

Trump ya saka harajin kashi 25 kan ƙasashen da ke kasuwanci da Iran

Trump ya ce harajin na Amurka zai shafi duk wata ƙasa da ta ci gaba da ƙulla alaƙar kasuwanci da Tehran.

1768255524159 s1chuw d1a5802b3142150ad4799c0e7506bde261cc322093c3b50e130b5c45c4e9f7bc

9 Jan, 2026

An katse intanet da wayoyin hannu a Iran

Kungiyar sanya idanu ta NetBlocks ta ce alkaluma sun nuna Iran na fuskantar katsewar internet a fadin kasar.

2026 01 09t070522z 254430384 rc2ixiawifsp rtrmadp 3 iran economy protests
Loading...