10 Sep, 2025

Rage tallafi yana ta’azzara mace-mace sakamakon cutar maleriya: Asusun Tallafi na Duniya

Mace-mace sakamakon malaria za su ta’azzara a wannan shekarar, kamar yadda Asusun Tallafi na Duniya ya yi gargadi, yana ɗora alhakin hakan kan cire tallafin da Shugaban Amurka Trump ya yi matsalar sauyin yanayi da, yaƙe-yaƙe da kuma bijire wa magani.

0d4324fbb89c8b96ad3f2ff4c62cd1c6967f20af36d322034f72dbef0cdf6f9d

4 Sep, 2025

Kremlin ta yi watsi da kalaman Trump cewa Sin, Koriya ta Arewa, da Rasha suna ƙulla wa Amurka tuggu

“Babu wani daga cikin waɗannan shugabannin uku da yake da wannan aniyar a ransa,” a cewar wani mai taimaki wa Shugaban Rasha, Yuri Ushakov, yana mai cewa duka suna fahimtar rawar da gwamnatin Amurka ke takawa a wannan yanayi da duniya ke ciki.

83dfdbb16f491c036f7f6b2a11493d24878e4c7cd7bb76ee31498341a4bbf885

3 Sep, 2025

Rundunar wanzar da zaman lafiya a Sudan ta Kudu da DRC na fuskantar ƙarancin kuɗaɗen tallafi: MDD

A makon jiya ne Shugaban Amurka Donald Trump ya soke tallafin da Majalisar Dokokin ƙasar ta amince da shi na dala biliyan 4.9 da ƙasar ke bai wa ƙasashen waje.

2025 04 15t215540z 1 lynxmpel3e13e rtroptp 3 usa trump un

1 Sep, 2025

Bincike ya gano cewa 6 cikin 10 na matasan Amurka na goyon bayan Hamas kan Isra’ila

Bisa wata ƙuri’ar jin ra’ayi da aka yi ta intanet, an gano cewa kaso 60 na matasa ‘yan Gen Z na Amurka waɗanda ke tsakanin shekara 18 zuwa 24 na nuna goyon bayansu ga ƙungiyar gwagwarmayar Falasɗinawa ta Hamas a yaƙin da Isra’ila ke yi da ita a Gaza.

3dcba306 3c63 4f47 a8a0 eb1c5b10ee4c

27 Aug, 2025

Ƙuri’ar jin ra’ayin jama’a ta nuna yawancin ‘yan Faransa suna son a rusa Majalisar Dokokin Ƙasar

Firaministan Faransa Fancois Bayrou na fuskantar barazanar rasa kujerarsa bayan ‘yan adawa sun haɗa kai wajen tunkarar gwamnati ta tsiraru a zaɓen watan gobe.

france budgetfrance politics 63910

24 Aug, 2025

Koriya ta Arewa ta yi gwajin ‘sabbin’ makamai biyu na kare sararin samaniya

Rahoton KCNA bai yi cikakken bayani kan sabbin makaman ba, sai dai kawai ya ce “makaman suna aiki ne da sabuwar fasaha ta musamman.

7e010a373964e4ad145cb5831b51115387503c6cd65662fc25abe40983e92518

20 Aug, 2025

Fidan da Rubio sun yi nazarin sakamakon tattaunawar Washington kan kawo ƙarshen yaƙin Ukraine

Ministan Harkokin Wajen Turkiya Hakan Fidan da Sakataren Harkokin Wajen Amurka Marco Rubio sun tattauna kan matakan da za a iya bi don kammala yaƙi tsakanin Rasha da Ukraine.

63ec7c3a5b5d74cfbc55de750d76f59300ac08109c5617ec6615f6ab0c1bfa56

18 Aug, 2025

‘Ba ma maraba da kai’: Australiya ta soke bizar wani dan siyasar Isra’ila mai tsattsauran ra’ayi

Simcha Rothman, wanda jam’iyyarsa tana cikin haɗin gwiwar gwamnatin Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, an tsara zai yi jawabi a tarukan da Ƙungiyar Yahudawan Australiya ta shirya.

1755504148699 sa7alj b63781614fe2d17c3f31a80ec07e82a814aa1cd36a2b8a8d2bcbcbd9a9664c27

16 Aug, 2025

Turkiyya ta miƙa saƙon ta’aziyya ga Pakistan kan mutuwar ɗaruruwan ‘yan ƙasar a ambaliyar ruwa

Turkiyya ta miƙa saƙon ta’aziyya ga ƙasar Pakistan kan mutuwar ‘yan ƙasar sakamakon ambaliyar ruwa da zaftarewar ƙasa a yankuna daban-daban na ƙasar.

9a41b4ca16b05237c7a24f4fc53178bf143641e3c8ff0e94935efa341c6ad1bd

12 Aug, 2025

Sojojin Pakistan sun kashe ‘yan ta’adda 50 a kan iyakar Afghanistan: Sanarwa

Rundunar sojin Pakistan ta ce ta ƙaddamar da samame ne a kan iyakar ƙasar da maƙwabciyarta Afghanistan domin fatattakar ‘yan ta’adda da ‘yan a-ware.

1754977620604 q0db88 41d655791d94bd036e55452092c9f3e61b648bcaee91220fc5bdbf7ac5f5362e
Loading...