Trump ya bayar da umarnin haramta wa masu ƙiba shiga Amurka

Wannan shi ne sabon matakin da Shugaba Donald Trump ya ɗauka don ƙin yarda da baƙin-haure a matsayin wani ɓangare na matakansa na taƙaita shige da fice.
15 Nov, 2025
COP30: Manyan masu gurbata muhalli na duniya ba su je taron sauyin yanayi na Brazil ba

Shugabannin kasashe masu matsakaici da karancin tattalin arziki sun yi kira don daukar karfafan matakai, yayain da shugaban Syria al Sharaa ya yi kira ga kasashe su saka jari a ayyukan inganta muhalli.
7 Nov, 2025
Rasha ta ce tana sa ido kan Nijeriya bayan barazanar da Trump ya yi ta kai hari kasar

Moscow ta yi kira ga Washington ta mutunta dokokin ƙasa da ƙasa a daidai lokacin da rahotanni ke cewa Amurka na shirin ɗaukar matakin soji kan Nijeriya
7 Nov, 2025
Zohran Mamdani: Matashi Musulmi na farko ya lashe zaɓen Magajin Birnin New York

Mamdani, wanda iyayensa ‘yan asalin Indiya ne da aka haifa a Uganda amma suka koma New York, ya zama Musulmi kuma ɗan asalin nahiyar Asiya na farko da ya lashe zaɓen Magajin Birnin.
5 Nov, 2025

Rundunar Sojin Ruwan Pakistan ta kama mugwayen ƙwayoyi na dala biliyan ɗaya a Tekun Arebiya

Putin ya gargaɗi Trump cewa bai wa Ukraine makamai mai linzamin Tomahawk zai jawo matsala tsakaninsu

Yadda hukumomi a India suke farautar Musulmai da suke cewa ‘Ina son Annabi Muhammad’

Trump ya yi tattaunawa mai zafi da Netanyahu kan harin Isra’ila a Qatar – Rahotanni

Austria za ta haramta wa ɗalibai ‘yan ƙasa da shekaru 14 sa ɗankwali da hijabi
10 Sep, 2025
Rage tallafi yana ta’azzara mace-mace sakamakon cutar maleriya: Asusun Tallafi na Duniya
Mace-mace sakamakon malaria za su ta’azzara a wannan shekarar, kamar yadda Asusun Tallafi na Duniya ya yi gargadi, yana ɗora alhakin hakan kan cire tallafin da Shugaban Amurka Trump ya yi matsalar sauyin yanayi da, yaƙe-yaƙe da kuma bijire wa magani.

4 Sep, 2025
Kremlin ta yi watsi da kalaman Trump cewa Sin, Koriya ta Arewa, da Rasha suna ƙulla wa Amurka tuggu
“Babu wani daga cikin waɗannan shugabannin uku da yake da wannan aniyar a ransa,” a cewar wani mai taimaki wa Shugaban Rasha, Yuri Ushakov, yana mai cewa duka suna fahimtar rawar da gwamnatin Amurka ke takawa a wannan yanayi da duniya ke ciki.

3 Sep, 2025
Rundunar wanzar da zaman lafiya a Sudan ta Kudu da DRC na fuskantar ƙarancin kuɗaɗen tallafi: MDD
A makon jiya ne Shugaban Amurka Donald Trump ya soke tallafin da Majalisar Dokokin ƙasar ta amince da shi na dala biliyan 4.9 da ƙasar ke bai wa ƙasashen waje.

1 Sep, 2025
Bincike ya gano cewa 6 cikin 10 na matasan Amurka na goyon bayan Hamas kan Isra’ila
Bisa wata ƙuri’ar jin ra’ayi da aka yi ta intanet, an gano cewa kaso 60 na matasa ‘yan Gen Z na Amurka waɗanda ke tsakanin shekara 18 zuwa 24 na nuna goyon bayansu ga ƙungiyar gwagwarmayar Falasɗinawa ta Hamas a yaƙin da Isra’ila ke yi da ita a Gaza.

27 Aug, 2025
Ƙuri’ar jin ra’ayin jama’a ta nuna yawancin ‘yan Faransa suna son a rusa Majalisar Dokokin Ƙasar
Firaministan Faransa Fancois Bayrou na fuskantar barazanar rasa kujerarsa bayan ‘yan adawa sun haɗa kai wajen tunkarar gwamnati ta tsiraru a zaɓen watan gobe.

24 Aug, 2025
Koriya ta Arewa ta yi gwajin ‘sabbin’ makamai biyu na kare sararin samaniya
Rahoton KCNA bai yi cikakken bayani kan sabbin makaman ba, sai dai kawai ya ce “makaman suna aiki ne da sabuwar fasaha ta musamman.

20 Aug, 2025
Fidan da Rubio sun yi nazarin sakamakon tattaunawar Washington kan kawo ƙarshen yaƙin Ukraine
Ministan Harkokin Wajen Turkiya Hakan Fidan da Sakataren Harkokin Wajen Amurka Marco Rubio sun tattauna kan matakan da za a iya bi don kammala yaƙi tsakanin Rasha da Ukraine.

18 Aug, 2025
‘Ba ma maraba da kai’: Australiya ta soke bizar wani dan siyasar Isra’ila mai tsattsauran ra’ayi
Simcha Rothman, wanda jam’iyyarsa tana cikin haɗin gwiwar gwamnatin Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, an tsara zai yi jawabi a tarukan da Ƙungiyar Yahudawan Australiya ta shirya.

16 Aug, 2025
Turkiyya ta miƙa saƙon ta’aziyya ga Pakistan kan mutuwar ɗaruruwan ‘yan ƙasar a ambaliyar ruwa
Turkiyya ta miƙa saƙon ta’aziyya ga ƙasar Pakistan kan mutuwar ‘yan ƙasar sakamakon ambaliyar ruwa da zaftarewar ƙasa a yankuna daban-daban na ƙasar.

12 Aug, 2025
Sojojin Pakistan sun kashe ‘yan ta’adda 50 a kan iyakar Afghanistan: Sanarwa
Rundunar sojin Pakistan ta ce ta ƙaddamar da samame ne a kan iyakar ƙasar da maƙwabciyarta Afghanistan domin fatattakar ‘yan ta’adda da ‘yan a-ware.

