8 Jan, 2026

An kashe ɗansanda a kusa da Tehran yayin da zanga-zanga kan matsin rayuwa ta mamaye ƙasar Iran

Tun watan da ya gabata zanga-zanga ta mamaye ƙasar Iran saboda tsanantar lalacewar tattalin arziki.

1767292996427 uney8h 5f32aaba42d199e5065d7e69145594eb478ccf1a4fbc38f399d5e509c25e645c

8 Jan, 2026

Trump ya sanya hannu kan takardar neman cire Amurka daga ƙungiyoyin ƙasa da ƙasa da na MDD

Fadar White House ta bayyana cewa akwai kungiyoyi 66 da Amurka za ta fita daga zama mamba a karkashin takardun da Trump ya sanya wa hannu, daga ciki akwai 35 da ba na MDD ba da kuma 31 a ke karkashin MDD.

b4ae598910ec70e0ea9969d3737848bde88fc5faebf29f82e9d3426c6b13dd45

7 Jan, 2026

Trump ya ƙara Nijeriya da ƙasashen Afirka 12 a jerin waɗanda za su biya $15,000 na bizar Amurka

Gwamnatin Amurka ta ninka yawan ƙasashen da ta sanya wa ‘yan ƙasarsu dole su biya kuɗin aijiya ya kai har $15,000 na samun bizar shiga kasar

acaa452a0c109b11ff053c88345039ee03a56790d066769cf3694db32ffa0d05

7 Jan, 2026

Shugaban Rundunar Sojin Iran ya yi barazanar mayar da martani ga Trump da Netanyahu

Zan-zangar matsin tattalin arziki a Iran ta janyo hankulan kasashen duniya, ciki har da shugabannin kasashe abokan hamayya, Isra’ila da Amurka, wanda ya tilasta wa sojoji mayar da martani.

2025 06 23t092844z 1598945312 rc2y7faokdq3 rtrmadp 3 iran nuclear 1 2

6 Jan, 2026

An sayar da kifi mai nauyin kilogiram 240 a kan Naira biliyan 4.5 ($3.2m) a Japan

An kama kifin nau’in bluefina tuna mai nauyin kilogiram 243 ne a gaɓar tekun Oma a arewa maso gabashin Japan, kuma wani kamfani Kiyomura Corp da ke cikin rukunin kantunan sayar abinci na Sushizanmai ne ya saye shi.

30b267629d1ec45ed28fbea2b07b32224397786cb7fd3b4bee8503ad517402f1

4 Jan, 2026

Tarayyar Afirka ta nuna ‘damuwa’, Afirka ta Kudu ta nemi a yi taron MDD da gaggawa kan Venezuela

Majalisar Dinkin Afirka da Afirka ta Kudu sun ce, hare-haren Amurka a kan Venezuela sun raina dokokin duniya.

1763028510401 e44bpk 3f3420e07eb2cc19965076d11badb0c5f3aa443acb03a9224afd8e0b61b11b19

4 Jan, 2026

Trump ya gargaɗi Colombia, ya nufi Cuba bayan ya kama Maduro

Shugaban Amurka ya ja kunnen wasu shugabannin yankin Latin Amurka bayan ya kai hare-hare Venezuela, inda ya zargi mahukuntan Bogota da laifin safarar miyagun ƙwayoyi tare da caccakar Havana game da rawar da ta taka a Caracas.

01358626031f4e3e3b9e4c0440c33a7ba58f3d454f66e55f471fd49f75b88c8a

3 Jan, 2026

Amurka ba za ta bari kowa ya ci gaba daga inda Maduro ya tsaya ba – Trump

A yanzu Amurka za ta yanke shawara kan makomar Venezuela bayan “kama” Maduro”, a cewar Shugaba Trump, yana mai ƙarawa da cewa “za mu shiga cikin samar da sabon shugaba sosai.”

1767451275539 6qs1vv 9fe0bd8f250b7152fe88f2ff3975596a6bac52d6ff1d0faa02ae71b712984c08

3 Jan, 2026

Martanin duniya na karuwa kan hare-haren da Amurka ta kai wa Venezuela

Jagorori na duniya da ‘yanmajalisar Amurka da na Birtaniya da Rasha da Tarayyar Turai suka nuna damuwa kan gagaruman hare-hare na soja sannan sun yi gargadin rikicewar lamarin da tasirinsa kan fararen hula.

ee8e44d1c59fcfb30fbe56a6a6f34f88d8db48f42c1c1535e80fae09b1355530

3 Jan, 2026

An fitar da Shugaba Maduro da matarsa daga Venezuela, in ji Trump

Shugaban Trump ya sanar da cewa ayyukan sojin Amurka sun samu nasara a ƙasar Venezuela, inda kama Maduro da matarsa yayin wani gagarumin aikin soji.

c2e217fad3d82b2c579182ef0a0d048420b55968705f470ab776b72debad4d6d
Loading...