12 Mar, 2026

Rikicin Gabas ta Tsakiya Ya Jawo Babban Tsaiko a Samar da Man Fetur a Tarihi – IEA

Hukumar Makamashi ta Duniya (IEA) ta ce yakin da ke faruwa a Gabas ta Tsakiya ya haifar da babban tsaiko a samar da man fetur, inda ake hasashen raguwar ganga miliyan 8 a kowace rana.

677ae53a18744af5839acfa984a59d9615d10fda139788f429e585f4f1579ec7 300x200 1

12 Mar, 2026

Darajar Lailatul Qadr a Musulunci

Lailatul Qadr shi ne dare mafi daraja a Musulunci wanda ake yin ibada sosai a watan Ramadan, domin ana imanin ibadar sa ta fi ta watanni dubu kuma tana kawo gafarar zunubai.

84 768x430 1 300x168 1

12 Mar, 2026

China Ta Gargadi Amurka Kan Amfani da AI Wajen Yanke Shawarar Yaƙi

China ta gargadi Amurka cewa amfani da AI ba tare da kulawar ɗan adam ba a yaƙi na iya kawo matsalolin ɗabi’a da tsaro, tana kira da a tabbatar mutane ne ke da ikon yanke shawara a tsarin makamai.

TY

12 Mar, 2026

Faransa da Indiya Sun Tattauna Kan Tsaron Teku da Rikicin Gabas Ta Tsakiya

Faransa da Indiya sun tattauna kan tsaron mashigin Hormuz da hanyoyin rage tashin hankali a Gabas ta Tsakiya tare da ƙarfafa hadin gwiwar diflomasiyya.

rrrt

9 Mar, 2026

Trump Ya Ce Bai Damu da Karin Farashin Man Fetur Ba

Donald Trump ya ce bai damu da karin farashin mai ba yayin da rikicin Amurka, Isra’ila da Iran ke ci gaba.

68

12 Feb, 2026

‘Babu wani takamaiman abin da aka cim ma’ a ganawar Trump da Netanyahu a kan Iran

Netanyahu, wanda yake son Amurka ta ƙara matsin lamba kan Iran, an shigar da shi fadar White House ta wata hanya ta gefe ba tare da samu faretin ban-girma daga dogaran fadar kamar yadda aka saba ba.

76e53b18fc104c095a0bb7cb1fd48c7e335ac3bcf3ed17bd0dd3df55a2ae8f5c

5 Feb, 2026

An ci tarar ƙananan hukumomi 10 a Holland kan binciken al’ummomin Musulmai ba tare da saninsu ba

Hukumar Kula da Kare Bayanai ta ƙasar ta ci tarar ƙananan hukumomin ne bayan sun karya doka ta hanyar gudanar da binciken ƙwaƙwaf kan al’ummomin Musulmai ba tare da sun sani ba

1770283224880 tc5eo7 0ebca9d9e10905f0c2d3741be91fa2dfeb0fddc827eecc424842df00028df6d9

2 Feb, 2026

Trevor Noah: Trump ya yi barazanar maka mai gabatarwa a Gasar Grammy a Kotu

Trump ya ce zai maka Trevor Noah ya kotu bayan Noah ɗin ya yi maganganun barkwanci da suka ambaci shugaban Amurka da kuma Jeffrey Epstein, mutumin da aka kama da laifin cin zarafin ta hanyar lalata.

2026 02 02t010748z 1139826117 hp1em22034xg9 rtrmadp 3 awards grammys

30 Jan, 2026

Saudiyya da Isra’ila za su Amurka don tattaunawa yayin da Trump ke tura jiragen yaƙi na ruwa Iran

Shugaban hukumar leƙen asirin Isra’ila zai yi wa Washington karin bayani kan yiwuwar kai hari Iran, yayin da jami’an Saudiyya ke neman mafita ta diflomasiyya don kauce wa yaki a yankin, kamar yadda kafar Axios ta rawaito.

bf47ccda73dfb9b370c1c42e5ac9a50141ad547ad1cfc4971c6adab40696783e

23 Jan, 2026

WHO: Amurka ta fita daga Hukumar Lafiya ta Duniya bayan shekara 78

Ficewar ta fara aiki daga 22 ga Janairun 2026, bayan an bi sharadin sanarwa na shekara guda bisa dokokin kasa da kasa.

2025 04 24t073429z 380243774 rc274eahdkvy rtrmadp 3 usa trump
Loading...