Ministan Tsaro da na Muhalli da Kimiyya na Ghana sun rasu a hatsarin helikwafta

Babban hafsan hafsoshin kasar Ghana Julius Debrah ya sanar a ranar Laraba cewa helikwaftan ya yi hatsarin ne yayin da yake kan hanyarsa ta zuwa Obuasi da ke kudancin Ghana daga Accra babban birnin kasar.
6 Aug, 2025
Shoprite na shirin ficewa daga Ghana da Malawi

A ƙasar Ghana, an taya kantunan kamfanin bakwai da kuma ɗakin ajiya ɗaya a watan Yuni. Yiwuwar cinikin ya faɗa na da ƙarfi sosai, in ji Shoprite.
6 Aug, 2025
Gwamnatin Ghana ta ƙara farashin da manoma za su sayar da cocoa

Ministan kuɗin ƙasar Dakta Cassiel Ato Forson ne ya bayyana ƙarin farashin kokon a wani zaman da aka yi a babban birnin ƙasar Accra.
5 Aug, 2025
Rwanda ta amince za ta karɓi baƙin haure 250 da aka kora daga Amurka

A ‘yan shekarun baya-bayan nan, kasar Rwanda ta sanya kanta a matsayin kasar da kasashen yammacin duniya za su iya koro baƙin haure.
5 Aug, 2025

Nijar za ta sayo na’urori tare da gina sashen gwajin ciwon daji kan dala miliyan biyu

Ghana ta bai wa kamfanin MultiChoice wa’adi ya rage kuɗin kallo ga kwastamomi ko a dakatar da shi

Jami’an tsaro a Somaliya sun kashe ‘yan ta’addan Al Shabab fiye da 50

Kwalara ta kashe mutum 80, mutum 2,100 sun kamu da ita a yankin Darfur na Sudan

Ghana ta bayar da tallafin tan 40 na kayan agaji ga Falasdinu
3 Aug, 2025
Gidajen burodi a Nijar za su tafi yajin aikin gargaɗi na kwana biyu
Gidajen burodi da sauran masu sarrafa fulawa a Nijar za su tafi yajin aikin ne sakamakon wata sabuwar doka wadda ta tilasta musu amfani da fulawa nau’in T55 da T65 da ba a iya samu a ƙasar cikin sauƙi

3 Aug, 2025
Burkina Faso ta dakatar da wani gidan rediyo bayan ya kira gwamnatin ƙasar ‘ta mulkin soji’
Hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasar (CSC) ce ta sanar da hakan a wata sanarwa da ta fitar a ranar Asabar, inda ta ce gidan rediyon ba zai iya watsa shirye-shirye ko wallafa wani abu a kafafensa na sada zumunta ba har sai bayan wata uku.

1 Aug, 2025
‘Yan bindiga sun kashe mutum uku da sace matan aure a Nijar
‘Yan bindigar sun kai hare-hare biyu a yankin Maradi na Jamhuriyar Nijar inda suka kashe mutum uku tare da sace matan aure da ‘yan mata.

1 Aug, 2025
Gwamnatin Ghana za ta fara cin tarar direbobin da ke lodi fiye da ƙima Cedi 50,000
Gwamnatin Ghana ta ce hanyoyin ƙasar da dama sun lalace sakamakon lodi fiye da ƙima da ake yi wa motoci wanda hakan ya sa za a ƙara yawan tarar da ake cin direbobin da suka saɓa doka daga Cedi 5,000 zuwa Cedi 50,000.

31 Jul, 2025
MDD ta ce yara 80,000 na cikin haɗarin kamuwa da cutar kwalara a Yammaci da Tsakiyar Afirka
Ɓarkewar annobar kwalara a Jamhuriyar Dimokradiyyar Kongo da Nijeriya ya jawo fargabar cewa za a iya samun yaɗuwar cutar a tsakanin ƙasashe maƙwabta, in ji Hukumar Majalisar Dinkin Duniya

29 Jul, 2025
An samu mace-macen farko da ke da alaƙa da Mpox a Ghana yayin da cutar ke yaɗuwa cikin sauri
An tabbatar da ƙarin mutane 23 sun kamu da cutar a makon jiya, wanda ya kawo adadin waɗanda suka kamu da cutar zuwa 257 tun lokacin da aka fara gano ta a Ghana a watan Yunin 2022.

29 Jul, 2025
Nijar da Rasha sun rattaba hannu kan yarjejeniyar makamashin nukiliya da haƙar yuraniyom
Kamfanin dillancin labaran Nijar (ANP) ya ruwaito cewa ƙasashen biyu sun sanya hannu a yarjejeniyar ce ranar Litinin yayin ganawar shugaban Nijar, Janar Abdourahamane Tiani, da wata tawagar Rasha ƙarƙashin jagorancin ministan makamashi, Mista Sergei

27 Jul, 2025
Amurka ta dakatar da ayyukan bayar da biza a ofishin jakadancinta na Nijar
Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka ta ce wannan matakin da ta ɗauka kan Nijar zai ci gaba da kasancewa har sai ta warware matsalolin da take da su da ƙasar.

26 Jul, 2025
Senegal ta haramta amfani da babura a kusa da iyakarta da Mali
Dokar hana amfani da baburan wadda za ta rinƙa aiki daga tsakar dare zuwa wayewar gari ta shafi yankin Bakel na Senegal, wanda ke da tsayin kilomita 230 a kan iyaka da Mali.

26 Jul, 2025
Mutum fiye da 1.3M sun koma gida Sudan, MDD na buƙatar ƙarin tallafi
Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci yi gaggawar ƙara tallafin kuɗi domin farfaɗo da yankunan da rikici ya ɗaiɗaita, yayin da ‘yan Sudan da rikici ya raba da muhallansu suka fara komawa gida.
