4 Feb, 2026

Saif al-Islam Gaddafi: An kashe ɗan marigayi shugaban Libya Muammar Gaddafi

An kashe ɗan marigayi shugaban Libya Muammar Gaddafi a birnin Zintan da ke yammacin Libya, kamar yadda lauyansa Khaled al-Zaidi da mai ba shi shawarwari Abdullah Osman suka bayyana.

2026 02 03t194010z 1 lynxmpem1218k rtroptp 3 libya security gaddafi

3 Feb, 2026

Afirka na fuskantar tarnaƙin bashin dala biliyan 90 a 2026, in ji S&P

Sai dai masana sun jaddada cewa wannan alama ce ta ɗorewar wasu muhimman ma’auni na bashi, ba wai ingantuwarsu sosai ba, domin gyare-gyaren tsarin tattalin arziki da ke rage nauyin bashi na bukatar dogon lokaci.

2026 02 03t034704z 2 lynxmpem1201o rtroptp 3 usa trump tariffs indonesia

3 Feb, 2026

Sojojin Rasha sun taimaka wajen daƙile hari a filin jirgin saman Nijar: Moscow

Gwamnatin Nijar ta ce “abokan hulɗa na Rasha” sun taimaka wajen daƙile harin da ba kasafai ake kai irinsa ba a babban birnin ƙasar, inda aka kashe mahara 20 kuma sojoji huɗu suka jikkata.

20663762 0 0 760 428

3 Feb, 2026

‘Yanbindiga sun kashe sojojin Libya uku a kusa da kan iyakar Nijar

Dakarun gabashin Libya sun ce an kashe sojoji uku yayin da aka kama wasu a wani harin da aka kai wurin ƙetare kan iyaka na Al-Toum tsakanin Libya da Nijar.

b6a7503b450361582c2671a0d3876456d4ec1f2ea7b08f5a3222f29065907a1f

2 Feb, 2026

Sudan ta sake buɗe filin jiragen sama na Khartoum bayan yaƙin kusan shekaru biyu

Jirgin kamfanin jiragen saman Sudan ya sauƙa a filin jirgin saman daga birnin Port Sudan ranar Lahadi, wani mataki na sake dawowa da sufuri na jiragen sama baya kusan shekaru biyu da yaƙi ya ɓarke .

808a5d5de0e5e523d40ef9882183ea8bfc52599a84b7ade3009988087d0bb9e1

1 Feb, 2026

Nijar: Ƙungiyar Daesh ta ɗauki nauyin harin da aka kai sansanin sojin sama na Yamai

A cikin sanarwar, Daesh ta bayyana harin a matsayin “hari na bazata kuma wanda aka shirya” wanda ya janyo ɓarna mai yawa ga sansanin.

adcd57533d42e71ce9f19f013cd2ddf2ea13042ed20bec20b3b5bbc7fbc41e14

31 Jan, 2026

Fiye da mutum 200 sun rasu bayan ruftawar wurin haƙar coltan a Jamhuriyar Kongo

Lubumba Kambere Muyisa, mai magana da yawun gwamnan lardin da ‘yan tawaye suka naɗa inda ma’adinan yake, ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters a ranar Jumma’a cewa mutuwar ta faru ne tun farkon wannan makon.

ed2bbfdc65edbe7f89a33a6bbafcebadbf299bd2a553c59e378e4aaefd4c4a83

31 Jan, 2026

Ƙungiyar Tarayyar Afirka ta sha alwashin goyon bayan Nijar bayan kai hari a filin jirgin saman Yamai

‘Wannan ɗanyen aiki wani ɓangare ne na ta’addanci da ƙungiyoyi masu tsattsauran ra’ayi suka yi da gangan domin tayar da hankalin fararen-hula da lalata ababen more rayuwa,’ in ji shugaban hukumar Tarayyar Afirka.

1764583280916 ss8f2e 59005d2608bfad75d3d5e0fd750de3e52c4afa34d7268455122ddb849faaced8

30 Jan, 2026

Nijar ta zargi Faransa, Benin da Côte d’Ivoire da taimaka wa maharan filin jiragen sama

Nijar na fama da rikicin ‘yanta’adda da ke da alaka da Al-Qaeda da Daesh, musamman a yammacin kasar kusa da babban birninta, Yamai.

1769755625744 sy0dx ca5d685bfb19d5c9791f79bb4407fbe090ff78017020590ac69e8bcfaaebb52c

30 Jan, 2026

Gwamnatin Burkina Faso ta rusa dukkan jam’iyyun siyasar kasar a ƙoƙarin ƙara ƙarfin iko

Shugabannin mulkin sojin Burkina Faso sun ce ana buƙatar rusa jam’iyyun ne don samar da haɗin kai da kawo sauye-sauye a yayin da ake ta jinkirta gudanar da zaɓe har sai baba ta gani.

00c83474af090eeb0c88be3dc51dedae8abd4c840568cf64b6cf5668796a6695
Loading...