Kasashe shida sun shiga Kwamitin Tsaro na Tarayyar Afirka

An zabi mambobin ne duba ga wakilcin adalci na yankuna inda za su kasance a Kwamitin na shekaru biyu ko uku.
12 Feb, 2026
RSF ta kashe ƙananan yara a harin da ta kai wani masallaci a yankin Kordofan na Sudan

Kai hare-haren kan ƙananan yara a cikin masallatai “alama ce da ke nuna ƙaruwar cin zarafin fararen hula,” kamar yadda ƙungiyar likitocin Sudan ta bayyana.
12 Feb, 2026
Saudiyya ta yi tur da RSF kan munanan ayyukanta a Al Fasher, ta buƙaci a ba da hanyar kai agaji

Riyadh ta goyi bayan shugaban hukumar hakkin dan’adam ta MDD yayin da ake ƙara matsa lamba kan dakatar da cin zarafin da ake yi a Darfur da kuma hana shigar da agajin.
10 Feb, 2026
Mutum biyar sun mutu a hatsarin helikwaftan ɗaukar marasa lafiya a Libya

Jingin ya faɗi ne a sansanin Al-Sarra bayan ya yi wani aikin ceto a Kufra.
10 Feb, 2026

‘Yan Somaliya sun gina wa tsohon shugaba ƙasarsu Farmaajo sabon gida

RSF ta Sudan ta kai hari da jirgi maras matuƙi, ta kashe gomman mutane da yara

Dubban ‘yan kasar Libya sun taru don halartar jana’izar Saif al-Islam Gaddafi

Harin RSF a wani asibiti a Sudan ya kashe mutum 22, ciki har da ma’aikatan jinya

Ghana da Zambia sun ƙulla yarjejeniyar shiga ƙasashen juna ba tare da biza ba yayin ziyarar Mahama
4 Feb, 2026
Saif al-Islam Gaddafi: An kashe ɗan marigayi shugaban Libya Muammar Gaddafi
An kashe ɗan marigayi shugaban Libya Muammar Gaddafi a birnin Zintan da ke yammacin Libya, kamar yadda lauyansa Khaled al-Zaidi da mai ba shi shawarwari Abdullah Osman suka bayyana.

3 Feb, 2026
Afirka na fuskantar tarnaƙin bashin dala biliyan 90 a 2026, in ji S&P
Sai dai masana sun jaddada cewa wannan alama ce ta ɗorewar wasu muhimman ma’auni na bashi, ba wai ingantuwarsu sosai ba, domin gyare-gyaren tsarin tattalin arziki da ke rage nauyin bashi na bukatar dogon lokaci.

3 Feb, 2026
Sojojin Rasha sun taimaka wajen daƙile hari a filin jirgin saman Nijar: Moscow
Gwamnatin Nijar ta ce “abokan hulɗa na Rasha” sun taimaka wajen daƙile harin da ba kasafai ake kai irinsa ba a babban birnin ƙasar, inda aka kashe mahara 20 kuma sojoji huɗu suka jikkata.

3 Feb, 2026
‘Yanbindiga sun kashe sojojin Libya uku a kusa da kan iyakar Nijar
Dakarun gabashin Libya sun ce an kashe sojoji uku yayin da aka kama wasu a wani harin da aka kai wurin ƙetare kan iyaka na Al-Toum tsakanin Libya da Nijar.

2 Feb, 2026
Sudan ta sake buɗe filin jiragen sama na Khartoum bayan yaƙin kusan shekaru biyu
Jirgin kamfanin jiragen saman Sudan ya sauƙa a filin jirgin saman daga birnin Port Sudan ranar Lahadi, wani mataki na sake dawowa da sufuri na jiragen sama baya kusan shekaru biyu da yaƙi ya ɓarke .

1 Feb, 2026
Nijar: Ƙungiyar Daesh ta ɗauki nauyin harin da aka kai sansanin sojin sama na Yamai
A cikin sanarwar, Daesh ta bayyana harin a matsayin “hari na bazata kuma wanda aka shirya” wanda ya janyo ɓarna mai yawa ga sansanin.

31 Jan, 2026
Fiye da mutum 200 sun rasu bayan ruftawar wurin haƙar coltan a Jamhuriyar Kongo
Lubumba Kambere Muyisa, mai magana da yawun gwamnan lardin da ‘yan tawaye suka naɗa inda ma’adinan yake, ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters a ranar Jumma’a cewa mutuwar ta faru ne tun farkon wannan makon.

31 Jan, 2026
Ƙungiyar Tarayyar Afirka ta sha alwashin goyon bayan Nijar bayan kai hari a filin jirgin saman Yamai
‘Wannan ɗanyen aiki wani ɓangare ne na ta’addanci da ƙungiyoyi masu tsattsauran ra’ayi suka yi da gangan domin tayar da hankalin fararen-hula da lalata ababen more rayuwa,’ in ji shugaban hukumar Tarayyar Afirka.

30 Jan, 2026
Nijar ta zargi Faransa, Benin da Côte d’Ivoire da taimaka wa maharan filin jiragen sama
Nijar na fama da rikicin ‘yanta’adda da ke da alaka da Al-Qaeda da Daesh, musamman a yammacin kasar kusa da babban birninta, Yamai.

30 Jan, 2026
Gwamnatin Burkina Faso ta rusa dukkan jam’iyyun siyasar kasar a ƙoƙarin ƙara ƙarfin iko
Shugabannin mulkin sojin Burkina Faso sun ce ana buƙatar rusa jam’iyyun ne don samar da haɗin kai da kawo sauye-sauye a yayin da ake ta jinkirta gudanar da zaɓe har sai baba ta gani.


