3 Aug, 2025

Gidajen burodi a Nijar za su tafi yajin aikin gargaɗi na kwana biyu

Gidajen burodi da sauran masu sarrafa fulawa a Nijar za su tafi yajin aikin ne sakamakon wata sabuwar doka wadda ta tilasta musu amfani da fulawa nau’in T55 da T65 da ba a iya samu a ƙasar cikin sauƙi

1754220341439 91zj9 374ac9bb0aa63fcf6c20ef18db3d9655131b377a14500fe6e5640d08b3199fea

3 Aug, 2025

Burkina Faso ta dakatar da wani gidan rediyo bayan ya kira gwamnatin ƙasar ‘ta mulkin soji’

Hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasar (CSC) ce ta sanar da hakan a wata sanarwa da ta fitar a ranar Asabar, inda ta ce gidan rediyon ba zai iya watsa shirye-shirye ko wallafa wani abu a kafafensa na sada zumunta ba har sai bayan wata uku.

8762c247707dff0115da9f686c71042b894f363f2c60347a23adb98e2102919a

1 Aug, 2025

‘Yan bindiga sun kashe mutum uku da sace matan aure a Nijar

‘Yan bindigar sun kai hare-hare biyu a yankin Maradi na Jamhuriyar Nijar inda suka kashe mutum uku tare da sace matan aure da ‘yan mata.

276ec9c878d5bc958d526ce1124e78038e943d7f361045a6f7320caa109e84e8

1 Aug, 2025

Gwamnatin Ghana za ta fara cin tarar direbobin da ke lodi fiye da ƙima Cedi 50,000

Gwamnatin Ghana ta ce hanyoyin ƙasar da dama sun lalace sakamakon lodi fiye da ƙima da ake yi wa motoci wanda hakan ya sa za a ƙara yawan tarar da ake cin direbobin da suka saɓa doka daga Cedi 5,000 zuwa Cedi 50,000.

b0cb0ef71a777abd4b0ad6e8aa16e05a5778fb3390bbf1982068c26160242154

31 Jul, 2025

MDD ta ce yara 80,000 na cikin haɗarin kamuwa da cutar kwalara a Yammaci da Tsakiyar Afirka

Ɓarkewar annobar kwalara a Jamhuriyar Dimokradiyyar Kongo da Nijeriya ya jawo fargabar cewa za a iya samun yaɗuwar cutar a tsakanin ƙasashe maƙwabta, in ji Hukumar Majalisar Dinkin Duniya

959d2d3c0fb2b809ec90a2912262bbef7ca153134c472888330703cf229cb57e

29 Jul, 2025

An samu mace-macen farko da ke da alaƙa da Mpox a Ghana yayin da cutar ke yaɗuwa cikin sauri

An tabbatar da ƙarin mutane 23 sun kamu da cutar a makon jiya, wanda ya kawo adadin waɗanda suka kamu da cutar zuwa 257 tun lokacin da aka fara gano ta a Ghana a watan Yunin 2022.

2024 09 02t181309z 335071699 rc2e eh5u9 rtrmadp 3 health mpox congo

29 Jul, 2025

Nijar da Rasha sun rattaba hannu kan yarjejeniyar makamashin nukiliya da haƙar yuraniyom

Kamfanin dillancin labaran Nijar (ANP) ya ruwaito cewa ƙasashen biyu sun sanya hannu a yarjejeniyar ce ranar Litinin yayin ganawar shugaban Nijar, Janar Abdourahamane Tiani, da wata tawagar Rasha ƙarƙashin jagorancin ministan makamashi, Mista Sergei

e47b64dd6bdd14f84d934a085b4b0db275ebddb33a700dc50b0bef41c96a3851

27 Jul, 2025

Amurka ta dakatar da ayyukan bayar da biza a ofishin jakadancinta na Nijar

Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka ta ce wannan matakin da ta ɗauka kan Nijar zai ci gaba da kasancewa har sai ta warware matsalolin da take da su da ƙasar.

5ba16774974970db03fd38f087954180c84c186bafe675f48c841c975fc97ce8 main

26 Jul, 2025

Senegal ta haramta amfani da babura a kusa da iyakarta da Mali

Dokar hana amfani da baburan wadda za ta rinƙa aiki daga tsakar dare zuwa wayewar gari ta shafi yankin Bakel na Senegal, wanda ke da tsayin kilomita 230 a kan iyaka da Mali.

1753533940169 czemnc 92144cdf3925c13850fb71829d6ba4a5a6697a40abdcebe30338c825e27cbb83

26 Jul, 2025

Mutum fiye da 1.3M sun koma gida Sudan, MDD na buƙatar ƙarin tallafi

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci yi gaggawar ƙara tallafin kuɗi domin farfaɗo da yankunan da rikici ya ɗaiɗaita, yayin da ‘yan Sudan da rikici ya raba da muhallansu suka fara komawa gida.

1753511967471 sgcp2 14274e7ed645fc603704e6654f09cf80aa7206652ad3563fa13a7a1a3129fd7c
Loading...