18 Aug, 2026

Hakainde Hichilema ya lashe zaben shugaban kasar Zambia karo na biyu

Shugaban Zambia Hakainde Hichilema ya doke babban abokin hamayyarsa a zaɓen shugaban ƙasa na ranar Alhamis ɗin da ta gabata bayan ya samu ƙuri’u miliyan 2.9, inda abokin hamayyarsa Brian Mundubile ya samu ƙuri’u miliyan 1.8.

8fe2aca2 1340 423f 85b7 7fb6400d099e 1787030072331

16 Aug, 2026

Nijar da wani kamfani sun ƙulla yarjejeniyar gina matata mai tace gangar mai 100,000 a yini

Ya ƙara da cewa matatar za ta kawo ƙarshen dogaron Nijar kan mai daga ƙetare, yana mai ƙarawa da cewa abin da Nijar ba ta sha ba daga man za a fitar da shi ƙasashe maƙwabta a yankin.

ee68fb59 868d 45c9 944a d66917c471c9 1786868381504

15 Aug, 2026

Sojin Sudan ta yarda da ‘zaman lafiya ta gaskiya’ ba tare da RSF ta ƙwace iko ba, in ji Janar Burhan

Babban hafsan sojin Sudan Abdel Fattah al-Burhan ya ce dole a fara zaman lafiyar da ajiye makaman rundunar RSF da kuma dawo da tsaro da rayuwar yau da kullum.

86c44a20 62aa 4161 ab70 a3f26900efc7 1786786479178

14 Aug, 2026

Shugaban Chadi Déby ya yi afuwa ga jagoran hamayya da ke ɗaure, Success Masra

Ana sa ran za a saki Masra tare da wasu ‘yansiyasa takwas.

6948fbea 2e57 4f57 bdfa dcc199de2c3b 1786709501700

14 Aug, 2026

Mali ta yi afuwa ga wani dan Faransa ake zargi da yunkurin kitsa juyin mulki a kasar

Gwamnatin riƙon kwarya ta Mali ta yi afuwa ga wani ɗan ƙasar Faransa wanda ke zaune a gidan yari bayan an yanke masa hukuncin ɗauri na shekara 20 bisa zargin ƙulla makircin kifar da gwamnatin ƙasar, kamar yadda hukumomi suka sanar a ranar Alhamis.

e59f7512 e2e3 41b0 ba71 89f53d4f2aee 1786695201523

12 Aug, 2026

Afirka ta Kudu ta buƙaci ƙasashen Afirka da ta mayar da jama’arsu gida su biya ta ladan jigila

Afirka ta Kudu na buƙatar gwamnatocin sauran ƙasashen Afirka da dama su biya ta kuɗaɗen da ta kashe wajen jigilar dubban ‘yan ƙasashensu zuwa gida.

8e7793e4 8ca6 4b9f b6b7 e3d2851e4526 1782890072414 main 1

12 Aug, 2026

Sojojin Sudan sun dakile hare-haren jiragen yaki maras matuka na RSF a Khartoum da Kogin Nilu

Hare-haren jiragen sama marasa matuƙa na RSF na baya-bayan nan sun mayar da hankali kan wuraren soji da muhimman kayayyakin more rayuwa a biranen da sojoji ke rike da ikonsu a Sudan.

9453f27d f6e7 486b bd54 b790f4eb37dc 1786528785660

12 Aug, 2026

Yankuna uku na Ghana za su fuskanci katsewar wutar lantarki, in ji kamfanin ECG

Katsewar wutar na daga wani ɓangare na ayyukan gyara da kamfanin ya tsara da nufin ƙara ingancin wutar lantarki.

a66e47a2 8f73 457f 867b d42893798ba7 1776092641023

10 Aug, 2026

Fiye da mutum 5000 sun tsere saboda rashin tsaro da ke daɗa ƙamari a Darfur ta Yamma a Sudan: MDD

Da yawa daga cikin iyalan da lamarin ya shafa sun kasance waɗanda aka tilasta musu barin gidajensu ne kuma suka ƙetare zuwa cikin, in ji hukumar IOM ta Majalisar Dinkin Duniya.

22744843 aa49 448d a748 9c8916168c7f 1781796422053

9 Aug, 2026

Hatsarin mota ya kashe mutum 22, ciki har da sojoji 17 a Nijar

Minsitan Sufurin ƙasar Kanal-Manjo Abdourahamane Amadou ya ce zai gayyaci kamfanonin STM da SONITRAV, waɗanda a tsakanin motocinsu ne hatsarin ya auku, su bayyana a ofishinsa ranar Litinin

81849c92 c1c6 426a bac2 16916928ece2 1786264678414
Loading...