Mali ta haramta hawa babura a wajen birane saboda hare-haren ta’addanci

Kazalika hukumomin ƙasar sun sanar da dakatar da “shigo da kayayyaki, da zirga-zirga jama’a, tallacde-tallace, da kuma rabon kyautar babura” a dukkan fadin kasar.
4 Jun, 2026
‘Yan Nijeriya da Mozambique da Laberiya na cikin mutum 21 da gobarar otel ta kashe a New Delhi

Ma’aikatar harkokin wajen Indiya ta ce tana magana da ofisoshsin jakadancin ƙasashen da lamarin ya shafa kuma tana ba da dukkan taimakon da ya kamata.
4 Jun, 2026
Shugaban Nijar Abdourahamane Tiani ya fara ziyarar aiki a Turkiyya

A ranar Laraba ne shugaban na Nijar ya taso daga ƙasar ta yammacin Afirka domin fara ziyarar aiki bisa gayyatar da takwaransa na Turkiyya ya yi masa, kuma Tiani ya sauka a Ankara a daren Alhamis.
4 Jun, 2026
Nijar da Benin sun ƙaddamar da kwamitin da zai sa ido kan iyakokin ƙasashen biyu

Shugabannin ƙasashen biyu sun jaddada aniyarsu ta ƙarfafa alaƙar da ke tsakanin ƙasashen da ke maƙwabtaka da su da kuma haɓaka zaman lafiya, tsaro, da kuma ci gaba.
3 Jun, 2026

Dalibai tara sun gurfana a gaban kotu kan tayar da gobara a wata makaranta a Kenya

Mutane da yawa sun fito da wuri don kaɗa kuri’a a babban zaben Habasha

Shugaban WHO ya ziyarci cibiyar Ebola yayin da cutar ke ƙara ƙamari

Amurka ta aike wa Nijar kayan aikin soja da darajarsu ta kai dala miliyan 2.3 duk da takun-saƙa

Ɗalibai 16 sun rasu sakamakon gobara a wata makarantar ‘yanmata a Kenya
28 May, 2026
Ghana ta kwashe ‘yan ƙasarta 300 daga Afirka ta kudu yayin da ake zanga-zanga kan baƙin haure
Jirgin farko na ‘yan Ghana da aka kwashe daga Afirka ta Kudu kan tashin hankalin da ake fuskanta dangane da baƙin haure ya sauka a Accra ranar Laraba.

26 May, 2026
Mutane uku sun mutu bayan motar fasinja ta yi karo da giwa a gandun dajin Uganda
Motar tana ɗauke da ma’aikatan Hukumar Haraji ta Uganda.

26 May, 2026
Shugaban Senegal Faye ya naɗa sabon firaminista da zai maye gurbin Sonko
Shugaban Senegal Bassirou Diomaye Faye ya naɗa Ahmadou Al Aminou Lo a matsayin Firaminista a ranar Litinin.

24 May, 2026
Adadin mutanen da Ebola ta kashe a Jamuhuriyar Kongo ya wuce 200
Wani bayanin ma’aikatar lafiya ya ce an rubuta mutuwar mutane 204 a cikin larduna uku na kasar mai fadi a tsakiyar Afirka, daga cikin mutane 867 da ake zargi sun kamu cutar.

23 May, 2026
Shugaban Senegal Faye ya sallami Firaministansa Ousmane Sonko
Ousmane Sonko ne babban ɗan adawan tsohon Shugaban Senegal Macky Sall, an hana Sonko tsayawa takarar shugabancin Senegal wanda hakan ya sa ya goyibayan Shugaba Bassirou Faye.

22 May, 2026
Kenya za ta rage farashin man dizel bayan zanga-zangar da aka yi kan tsadar makamashi
A cikin wani jawabi da aka watsa ta gidan talabijin, Shugaban Kenya, William Ruto, ya bayyana cewa ya ba da umarnin rage farashin dizel da shilling 10 na ƙasar Kenya ($0.0772) a tsarin ƙayyade farashi na watannin Yuni da Yuli.

20 May, 2026
Gwamnatin Jamhuriyar Nijar za ta ƙayyade kuɗin gidajen haya
Sabon shirin ƙayyade kuɗin hayan Nijar zai ƙayyade iya kuɗin da za a iya karɓa a matsayin kuɗin haya bisa unguwannin tare da tanadin zaman kaso ga waɗanda suka saɓa wa dokar.

20 May, 2026
Sierra Leone ta amince ta karɓi kashin farko na waɗanda aka taso ƙeyarsu daga Amurka
Saliyo ita ce ƙasar Afirka ta baya bayan nan da ta cim ma irin wannan yarjejeniyar da Washington kuma za ta karɓi dala biliyan $1.5 ta tallafa wa shirin

19 May, 2026
Nijar da China sun cim ma yarjejeniyar mai bayan watanni ana takaddama
Da yake jawabi yayin bikin, Sangare ya ce ana sa ran ayyukan za su ƙara yawan ɗanyen man da Nijar ke haƙowa daga ganga 110,000 zuwa ganga 145,000 a rana kafin karshen shekarar 2029.

19 May, 2026
Adadin mutanen da suka mutu a Congo saboda kamuwa da Ebola ya kai 131
Ɓarkewar cutar mai haɗari ya sa Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) da sauran ƙungiyoyi na duniya sun fitar da gargaɗi.



