15 Aug, 2025

Rasha ta yi alƙawarin bai wa Mali da Nijar da Burkina Faso tallafin soji

Ɓangarorin sun rattaba hannu kan wata sanarwa ta haɗin gwiwa game da tattaunawa da yarjejeniya tsakanin ma’aikatar tsaron Rasha da ma’aikatun tsaron ƙasashen AES

2025 01 22t073224z 18695300 rc2pp8a603mg rtrmadp 3 westafrica security

15 Aug, 2025

Ambaliyar ruwa ta kashe mutum 23 a Jamruriyar Nijar

A sanarwar da ta fitar a taron, GNSP ta ce ambaliyar ruwa ta rusa gidaje 361.

f5b2297c0b58617d785b423991279fca1218793ad6f4d5d9eb846ae9e09b2ed8

14 Aug, 2025

Ghana ta rufe gidajen rediyo tara kan saɓa ƙa’idojin watsa labarai

Wannan matakin ya biyo bayan wa’adin afuwa na wata guda da shugaban ƙasa John Dramani Mahama ya bayar ga tashoshin da ba su cika ƙa’idoji ba domin gyara kurakuransu na karya dokokin yaɗa shirye-shirye a zangon FM.

1755162959758 wowfsu 0ba24a0c56fa87e924c7f366645bb9ecb73c9fe6db778a7d604bdf41bf0ca18e

14 Aug, 2025

Kwamitin Sulhu na MDD ya yi watsi da yunƙurin RSF na kafa sabuwar gwamnati a Sudan

Majalisar ta nemi a tsagaita wuta cikin gaggawa a El Fasher, tana mai cewa wani yunƙuri da dakarun RSF ke yi na kafa sabuwar gwamnati zai ƙara rura wutar rikici a Sudan.

2025 03 26t170006z 2010747490 rc26oo58c09m rtrmadp 3 sudan politics arms

12 Aug, 2025

Ghana ta umarci shugabannin addini su dinga miƙa mata ‘saƙonnin ikirarin wahayi’ don tantancewa

Umarnin gwamnatin na zuwa ne bayan hatsarin helikwafta ya kashe jami’ai takwas, inda ake iƙirarin cewa wasu limaman addinin Kirista sun bayyana cewa lamarin zai auku kafin hatsarin.

president john mahama

11 Aug, 2025

Ma’aikatar Shari’ar Nijar ta yi bayani game da rushe ƙungiyoyin ƙwadago

Kamfanin dillancin labaran Nijar(ANP) ya ambato wata sanarwar da ministan shari’ar ƙasar, Alio Daouda, ya fitar tana cewa an yi ammanar cewa ƙungiyoyin ƙwadagon huɗu ba sa aiki domin inganta aikin ɓangaren shari’a domin kare muradun al’umma.

2e09acb3ce1777e4fd6ac9a114faa18563ad3bb608789c40ee64db8c5f132312

10 Aug, 2025

An yanke wa tsohon Firaministan Chadi Succes Masra hukuncin ɗaurin shekara 20 a gidan yari

Wata kotu ta musamman a babban birnin Chadi, N’djamena, ta same shi da laifin furta kalaman ƙiyayya da nuna ƙiyayya ga baƙi da kuma tunzura jama’a domin aikata kisan-kiyashi.

dd76bab739f56821949e738e5e976ec56e6e3324e83e9aaa043b6530c13a7795

10 Aug, 2025

Ƙungiyar RSF ta Sudan ta kashe fararen hula 18 a yammacin Khartoum

Ƙungiyar RSF wadda ke rikici da sojojin Sudan ta kashe mutanen ne a wani hari da suka kai kan ƙauyuka biyu da ke yammacin Khartoum.

1754818985171 xaqi2 70b521da2ae9deec2a6ca194f15fb293fb63bb1a77cc8e7c1b0e7fc949f6925d

9 Aug, 2025

Gwamnatin Nijar ta ƙwace mahaƙar zinari daga kamfanin Australia

Gwamnatocin mulkin soji na Jamhuriyar Nijar da maƙotansu Burkina Faso da Mali sun matsa lamba kan kamfanonin haƙar ma’adanai na ƙasashen waje a shekarun baya bayan na, inda Nijar ta ƙwace kamfanin haƙar yuraniyom na Faransa, Orano a watan Yuni.

2024 07 06t181513z 154699585 rc2pp8amniuc rtrmadp 3 westafrica security sahel 1

8 Aug, 2025

Rundunar Sojin Ghana za ta yi cikakken bincike kan hatsarin helikwafta – Mahama

Shugaban ƙasar ya ce za a yi wa waɗanda suka mutu a hatsarin jana’iza ta ƙasa.

9e1efbf9c3cb8da671ee71d0b4f205a38dc77c406c7fe102e8279b443fb99b8c
Loading...