12 Mar, 2026

Ambaliya Ta Kashe Aƙalla Mutane 30 a Kudancin Habasha

Aƙalla mutane 30 ne suka rasa rayukansu bayan ambaliya mai tsanani ta afku a yankin Gamo na kudancin Habasha, sakamakon ruwan sama mai ƙarfi da aka shafe kwanaki ana samu. Hukumomi sun ce mafi yawan waɗanda suka mutu sun fito ne daga yankunan Degama, inda koguna suka cika suka kuma mamaye gidaje da sauran muhimman […]

83 e1773230334686 300x169 1

12 Mar, 2026

Uganda Ta Musanta Zargin Majalisar Dinkin Duniya Kan Hare-Haren Sama a Sudan ta Kudu

Uganda ta ƙaryata zargin MDD cewa sojojinta sun kai hare-haren sama da suka jikkata fararen hula a Sudan ta Kudu, tana mai cewa dakarunta na can ne domin kare tsaro da hana tashin hankali.

52e98a9e5e8c89d3ef79e8e2fe7b912e5d1612adcf6ce8583bc43d321ce93b17 300x268 1

9 Mar, 2026

An Fara Shari’ar Kamfanin Swiftair Kan Hatsarin Jirgin Air Algérie AH5017

An fara shari’ar kamfanin Swiftair a Paris kan hatsarin jirgin Air Algérie AH5017 da ya kashe mutane 116 a Mali shekaru 12 da suka wuce.

67

9 Mar, 2026

Jacob Kiplimo na Uganda ya kafa sabon tarihin duniya a gasar half marathon a Lisbon bayan ya gama tseren cikin mintuna 57 da dakika 20.

Jacob Kiplimo na Uganda ya kafa sabon tarihin duniya a gasar half marathon a Lisbon bayan ya gama tseren cikin mintuna 57 da dakika 20.

uga main

18 Feb, 2026

Turkiyya za ta samar da ‘ƙwararan’ shirye-shiryen makamashin lantarki da Ethiopia

Ministan makamashi ya ce burin shi ne haɓaka hadin kai wajen janyo wuta da kayayyakin aikin wuta da saka jari a makamashin da ake sabuntawa da kuma tashoshin samar da wuta ta ruwa.

4007177356baaed657547ca6e04d4dadada35c4e8971044d594de6b03fd63664

17 Feb, 2026

Shugaba Erdogan zai kai ziyarar aiki Ethiopia a karon farko cikin fiye da shekaru 10

Ziyarar Shugaban Turkiyya Erdogan, wadda aka shirya yi a ranar Talata zuwa Addis Ababa bisa gayyatar Firaiministan Ethiopia Abiy Ahmed, ta zo ne a daidai lokacin da ƙasashen biyu ke tuni da daɗaɗɗiyar dangantaka ta fiye da shekaru 100.

3e18d7b0ff93acf5560040c4bb4bb10dcf6936e7d9937a8841980d9a58a8e05b

15 Feb, 2026

Harin RSF na watan Oktoban 2025 a Al-Fasher na Sudan ya kashe aƙalla mutum 6,000: Rahoton MDD

Wani rahoto da ofishin kare haƙƙin bil’adama na MDD ya fitar, ya ce harin da dakarun RSF ɗin suka kai don karbe birnin Al Fasher ya ƙunshi mummunan abubuwa na zalunci wanɗanda suka haɗa da kisan kiyashi da fyade da sace mutane don neman kuɗin fansa.

3f1a67362b10a6598588c938be0c49f077c8e62ea3042e36cffccbe175d26eb9

14 Feb, 2026

AU: Shugabannin Afirka sun ƙaddamar da taron Ƙungiyar Tarayyar Afirka da batun ruwa da sauyin yanayi

Shugabannin na Afirka sun buɗe taron Ƙungiyar Tarayyar Afirka a birnin Addis Ababa na Ethiopia da batutuwan samar da ruwa, matsalolin sauyin yanayi da kuma ƙarfafa wakilcin Afirka a hukumomin duniya.

0ed8ab2678715af0fc6ebd4e23d3e34502b85a4cf23fc305a50735c5943cc3b2

13 Feb, 2026

Afirka ce kan-gaba wajen faɗaɗa samar da lantarki ta hasken rana a shekarar 2025: Rahoto

Afrika ta jawo tsawon haske a cikin ayyukan tafiya na ƙarfafa ƙarfin rana yayin da buƙatar ta barke daga kasash”Ci gaban da Afirka ta samu ya samu ne ta hanyar sauye-sauyen manufofi da yanayin tallafi a ƙasasen da suka fi amfani da shi in ji rahoton.

569e7e1447cc34bdb8810605626b9d13a327442c44e2c1ce14ee13eb271d03fd

13 Feb, 2026

Gwamnatin Ghana ta ba da umarnin sarrafa kashi 50 cikin 100 na koko a cikin gida

Rahotani daga ƙasar sun ce ministan kuɗin Ghana Dakta Cassiel Ato Forson ne ya bayyana hakan ranar Alhamis bayan wani zaman gaggawa da majalisar zartarwar ƙasar ta yi domin magance matsalolin da fannin noman koko ke fuskanta a ƙasar.

2026 02 12t173241z 2108413956 rc23jja8wsot rtrmadp 3 cocoa ghana farmers
Loading...