Hare-haren Soji Sun Hallaka Mayakan Al-Shabab Sama da 22 a Somalia

Hare-haren sojin Somalia guda biyu sun kashe sama da mayakan Al-Shabab 22 ciki har da manyan shugabannin ƙungiyar a yankunan tsakiyar ƙasar.
16 Mar, 2026
Sudan ta yi Allah wadai da harin RSF wanda ya kashe yara mata ‘yan makaranta

Gwamnatin Sudan ta zargi dakarun RSF da kai harin drone a Jihar White Nile wanda ya kashe fararen hula 17, ciki har da ɗalibai, yayin da rikicin ƙasar ke ci gaba.
13 Mar, 2026
Ministan Harkokin Wajen Faransa Ya Ziyarci Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya Bayan Shekaru Bakwai

Ministan harkokin wajen Faransa ya kai ziyara ta farko cikin shekaru bakwai a Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya domin farfaɗo da dangantaka yayin da Rasha ke ƙara tasiri a ƙasar.
13 Mar, 2026
Nijar ta yi tir da ‘ɗabi’ar raini’ ta Tarayyar Turai kan ƙudurin neman sakin Bazoum

Ministan harkokin waje da haɗin kai da kula da ‘yan Nijar a ƙetare, Bakary Yaou Sangaré, ya yi sammancin jakadiyar Tarayyar Turai a Nijar, Mrs. Nicoletta Avella, zuwa ofishinsa ranar Alhamis domin nuna fushin gwamnatin ƙasar kan ƙudurin majalisar dokokin Tarayyar Turai kan halin da tsohon shugaban ƙasar Mohamed Bazoum ke ciki. Kamfanin dillancin labaran […]
13 Mar, 2026

Sojojin Nijeriya sun kashe ‘yanta’addan ISWAP fiye da 20 a Jihar Yobe

Afirka ta Kudu Ta Gayyaci Sabon Jakadan Amurka Saboda Kalamansa Kan Manufofin Kabilanci

Tsohon Firayim Ministan Burundi Bunyoni Ya Fito Daga Kurkuku Saboda Rashin Lafiya

Mutane Kusar 1,000 Sun Halarci Babban Iftar a Jami’ar Musulunci ta Uganda

Abubuwa Biyar da Ke Bayyana Halin Jamhuriyar Congo
12 Mar, 2026
Ambaliya Ta Kashe Aƙalla Mutane 30 a Kudancin Habasha
Aƙalla mutane 30 ne suka rasa rayukansu bayan ambaliya mai tsanani ta afku a yankin Gamo na kudancin Habasha, sakamakon ruwan sama mai ƙarfi da aka shafe kwanaki ana samu. Hukumomi sun ce mafi yawan waɗanda suka mutu sun fito ne daga yankunan Degama, inda koguna suka cika suka kuma mamaye gidaje da sauran muhimman […]

12 Mar, 2026
Uganda Ta Musanta Zargin Majalisar Dinkin Duniya Kan Hare-Haren Sama a Sudan ta Kudu
Uganda ta ƙaryata zargin MDD cewa sojojinta sun kai hare-haren sama da suka jikkata fararen hula a Sudan ta Kudu, tana mai cewa dakarunta na can ne domin kare tsaro da hana tashin hankali.

9 Mar, 2026
An Fara Shari’ar Kamfanin Swiftair Kan Hatsarin Jirgin Air Algérie AH5017
An fara shari’ar kamfanin Swiftair a Paris kan hatsarin jirgin Air Algérie AH5017 da ya kashe mutane 116 a Mali shekaru 12 da suka wuce.

9 Mar, 2026
Jacob Kiplimo na Uganda ya kafa sabon tarihin duniya a gasar half marathon a Lisbon bayan ya gama tseren cikin mintuna 57 da dakika 20.
Jacob Kiplimo na Uganda ya kafa sabon tarihin duniya a gasar half marathon a Lisbon bayan ya gama tseren cikin mintuna 57 da dakika 20.

18 Feb, 2026
Turkiyya za ta samar da ‘ƙwararan’ shirye-shiryen makamashin lantarki da Ethiopia
Ministan makamashi ya ce burin shi ne haɓaka hadin kai wajen janyo wuta da kayayyakin aikin wuta da saka jari a makamashin da ake sabuntawa da kuma tashoshin samar da wuta ta ruwa.

17 Feb, 2026
Shugaba Erdogan zai kai ziyarar aiki Ethiopia a karon farko cikin fiye da shekaru 10
Ziyarar Shugaban Turkiyya Erdogan, wadda aka shirya yi a ranar Talata zuwa Addis Ababa bisa gayyatar Firaiministan Ethiopia Abiy Ahmed, ta zo ne a daidai lokacin da ƙasashen biyu ke tuni da daɗaɗɗiyar dangantaka ta fiye da shekaru 100.

15 Feb, 2026
Harin RSF na watan Oktoban 2025 a Al-Fasher na Sudan ya kashe aƙalla mutum 6,000: Rahoton MDD
Wani rahoto da ofishin kare haƙƙin bil’adama na MDD ya fitar, ya ce harin da dakarun RSF ɗin suka kai don karbe birnin Al Fasher ya ƙunshi mummunan abubuwa na zalunci wanɗanda suka haɗa da kisan kiyashi da fyade da sace mutane don neman kuɗin fansa.

14 Feb, 2026
AU: Shugabannin Afirka sun ƙaddamar da taron Ƙungiyar Tarayyar Afirka da batun ruwa da sauyin yanayi
Shugabannin na Afirka sun buɗe taron Ƙungiyar Tarayyar Afirka a birnin Addis Ababa na Ethiopia da batutuwan samar da ruwa, matsalolin sauyin yanayi da kuma ƙarfafa wakilcin Afirka a hukumomin duniya.

13 Feb, 2026
Afirka ce kan-gaba wajen faɗaɗa samar da lantarki ta hasken rana a shekarar 2025: Rahoto
Afrika ta jawo tsawon haske a cikin ayyukan tafiya na ƙarfafa ƙarfin rana yayin da buƙatar ta barke daga kasash”Ci gaban da Afirka ta samu ya samu ne ta hanyar sauye-sauyen manufofi da yanayin tallafi a ƙasasen da suka fi amfani da shi in ji rahoton.

13 Feb, 2026
Gwamnatin Ghana ta ba da umarnin sarrafa kashi 50 cikin 100 na koko a cikin gida
Rahotani daga ƙasar sun ce ministan kuɗin Ghana Dakta Cassiel Ato Forson ne ya bayyana hakan ranar Alhamis bayan wani zaman gaggawa da majalisar zartarwar ƙasar ta yi domin magance matsalolin da fannin noman koko ke fuskanta a ƙasar.


