Attajirai za su ƙara yawa a Afirka cikin shekaru goma masu zuwa – Rahoto

Afirka Ta Kudu ce ke da kashi 34 cikin 100 na attajiran Afirka yayin da yawan attajiran Nijeriya ya ragu sosai, in ji Rahoton Arziƙin Afirka.
27 Aug, 2025
Nijar za ta taƙaita wuraren samun biza ga wasu ‘yan ƙasashen Turai a wani mataki na mayar da martani

Ofisoshin jakadancin Nijar a Geneva da Ankara da kuma Moscow ne kaɗai suke da izinin bai wa ‘yan wasu ƙasashen Turai bizar shiga ƙasar Nijar.
27 Aug, 2025
Sudan: An yi wa asibiti ruwan harsasai a Arewacin Darfur, an sace mutum takwas

Ana zargin dakarun ƙungiyar RSF da buɗe wuta kan wani asibiti da ke birnin El-Fasher a Arewacin Darfur, tare da sace mata shida da yara biyu daga wani sansanin ‘yan gudun hijira.
24 Aug, 2025
An tsare mawaƙin Ghana Shatta Wale kan zargin wata damfara da aka yi a Amurka ta sayen motar alfarma

Ana zargin Shatta Wale da sayan wata mota ƙirar Lamborghini wadda ake zargin an saye ta ne da kudaden da aka samu daga wata damfara ta dala miliyan $4 da aka yi a Amurka.
22 Aug, 2025

Ambaliya ta halaka aƙalla mutum 47 da kuma raba dubbai da gidajensu a Nijar

An kama ɗan Muhammad Yusuf, tsohon shugaban Boko Haram a Chadi – Rahotanni

Shugaban Ghana Mahama ya yi wa fursunoni kusan 1000 afuwa

Gwamnatin Nijar ta ƙwato fiye da FCFA biliyan 63.8 a yaƙi da cin hanci

Dakarun RSF na Sudan sun kashe gomman mutane a wani sansanin ‘yan gudun hijira a Darfur
15 Aug, 2025
Rasha ta yi alƙawarin bai wa Mali da Nijar da Burkina Faso tallafin soji
Ɓangarorin sun rattaba hannu kan wata sanarwa ta haɗin gwiwa game da tattaunawa da yarjejeniya tsakanin ma’aikatar tsaron Rasha da ma’aikatun tsaron ƙasashen AES

15 Aug, 2025
Ambaliyar ruwa ta kashe mutum 23 a Jamruriyar Nijar
A sanarwar da ta fitar a taron, GNSP ta ce ambaliyar ruwa ta rusa gidaje 361.

14 Aug, 2025
Ghana ta rufe gidajen rediyo tara kan saɓa ƙa’idojin watsa labarai
Wannan matakin ya biyo bayan wa’adin afuwa na wata guda da shugaban ƙasa John Dramani Mahama ya bayar ga tashoshin da ba su cika ƙa’idoji ba domin gyara kurakuransu na karya dokokin yaɗa shirye-shirye a zangon FM.

14 Aug, 2025
Kwamitin Sulhu na MDD ya yi watsi da yunƙurin RSF na kafa sabuwar gwamnati a Sudan
Majalisar ta nemi a tsagaita wuta cikin gaggawa a El Fasher, tana mai cewa wani yunƙuri da dakarun RSF ke yi na kafa sabuwar gwamnati zai ƙara rura wutar rikici a Sudan.

12 Aug, 2025
Ghana ta umarci shugabannin addini su dinga miƙa mata ‘saƙonnin ikirarin wahayi’ don tantancewa
Umarnin gwamnatin na zuwa ne bayan hatsarin helikwafta ya kashe jami’ai takwas, inda ake iƙirarin cewa wasu limaman addinin Kirista sun bayyana cewa lamarin zai auku kafin hatsarin.

11 Aug, 2025
Ma’aikatar Shari’ar Nijar ta yi bayani game da rushe ƙungiyoyin ƙwadago
Kamfanin dillancin labaran Nijar(ANP) ya ambato wata sanarwar da ministan shari’ar ƙasar, Alio Daouda, ya fitar tana cewa an yi ammanar cewa ƙungiyoyin ƙwadagon huɗu ba sa aiki domin inganta aikin ɓangaren shari’a domin kare muradun al’umma.

10 Aug, 2025
An yanke wa tsohon Firaministan Chadi Succes Masra hukuncin ɗaurin shekara 20 a gidan yari
Wata kotu ta musamman a babban birnin Chadi, N’djamena, ta same shi da laifin furta kalaman ƙiyayya da nuna ƙiyayya ga baƙi da kuma tunzura jama’a domin aikata kisan-kiyashi.

10 Aug, 2025
Ƙungiyar RSF ta Sudan ta kashe fararen hula 18 a yammacin Khartoum
Ƙungiyar RSF wadda ke rikici da sojojin Sudan ta kashe mutanen ne a wani hari da suka kai kan ƙauyuka biyu da ke yammacin Khartoum.

9 Aug, 2025
Gwamnatin Nijar ta ƙwace mahaƙar zinari daga kamfanin Australia
Gwamnatocin mulkin soji na Jamhuriyar Nijar da maƙotansu Burkina Faso da Mali sun matsa lamba kan kamfanonin haƙar ma’adanai na ƙasashen waje a shekarun baya bayan na, inda Nijar ta ƙwace kamfanin haƙar yuraniyom na Faransa, Orano a watan Yuni.

8 Aug, 2025
Rundunar Sojin Ghana za ta yi cikakken bincike kan hatsarin helikwafta – Mahama
Shugaban ƙasar ya ce za a yi wa waɗanda suka mutu a hatsarin jana’iza ta ƙasa.
