24 May, 2025

Nijar ta kori duka ‘yan ƙasashen waje da suka shafe shekara huɗu suna aiki a kamfanin mai na CNPC

Gwamnatin Nijar ta bayar da wa’adin 31 ga Mayun 2025 ga duka ma’aikatan su fice daga ƙasar, kamar yadda wata wasiƙa da Ministan Man Fetur na Nijar Dakta Sahabi Dumarou ya aika wa kamfanin ta nuna.

agents chinois cnpc

23 May, 2025

Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo ta cire wa tsohon shugabanta Joseph Kabila rigar kariya

Ana zargin Kabila a DRC da aikata laifukan cin zarafin ɗan’adam, musamman goyon bayan tawaye a gabashin ƙasar, ciki har da rawar da ake zargin ya taka a kisan gilla na fararen hula da ma’aikata

2025 05 23t090755z 649098996 rc2m3da8j2zf rtrmadp 3 congo politics

23 May, 2025

Masu hakar ma’adanai kusan 300 sun makale a karkashin kasa a Afirka ta Kudu

Kakakin kamfanin haƙar ma’adanan na Sibanye ya ce duka ma’aikatan suna cikin ƙoshin lafiya kuma mun san inda suke, sannan kamfnain yana ƙoƙarin tura musu da abinci.

gettyimages 1244685057

23 May, 2025

Amurka za ta saka wa Sudan takunkumi kan zargin amfani da makamai masu guba

Ana sa ran takunkumin zai fara aiki a ranar 6 ga watan Yuni, bayan an wallafa shi a cikin kundin bayanai na Amurka.

8110eb37 77f8 45a7 9309 4a1eb66da774

22 May, 2025

Abu biyar da suka faru a tattaunawar Trump da Shugaban Afirka ta Kudu, Ramaphosa

Shugaban Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa ya ce ya ji daɗin taron bayan da kwanton ɓaunar Shugaban Amurka Donald Trump ya yi, wanda ya yi kamar yadda Shugaban Amurka ya yi wa Shugaban Yasar Ukrain Volodymyr Zelenskyy da suka gabata

gettyimages 2216313099

22 May, 2025

ECOWAS na duba yiwuwar kafa runduna yayin da hare-haren ‘yan bindiga ke kara yawaita

ECOWAS ta ce shirye-shiryen kafa “rundunar yaƙi da ta’addanci a yankin” da aka daɗe ana jira “sun kankama” yayin da Yammacin Afirka ke yaƙi da farfaɗowar hare-haren ‘yan ta’adda.

2025 03 30t124532z 1609237579 rc2vpba4n278 rtrmadp 3 niger defence

20 May, 2025

An yi wa shafin rundunar ‘yan sandan Tanzania kutse an sanar da mutuwar Shugabar Ƙasa Samia

‘Yan sandan sun ce “labarin ƙaryar”, wanda tuni aka cire shi daga shafin nasu, wasu masu kutse ne suka wallafa shi tun farko.

2022 04 15t153404z 1313438750 rc2qnt9xa8kt rtrmadp 3 usa tanzania 1 scaled

20 May, 2025

An samu akalla gawawwaki 58 da ba a tantance su ba a wani asibiti a Libya

Minsitan cikin gida na Libya ya ce an gano gawawwakin ne a wajen adana gawawwaki a wata mutuware a Asibitin Abu salim a birnin Tarabulus

thumbs b c e7062b36a8fc9bd68aa1e3a76b284ea6

19 May, 2025

Shugaban soji na Sudan, Burhan ya naɗa sabon firaministan ƙasar

Shugaban Majalisar Tsaron Sudan, Janar Abdel Fattah al-Burhan, ya naɗa Kamil El-Tayib Idris, wani tsohon jami’in Majalisar Dinkin Duniya, a matsayin Firaministan Sudan.

sudan 12583 main

19 May, 2025

Kotun MDD za ta yanke hukunci kan rikicin Gabon da Equatorial Guinea kan yankuna masu arzikin mai

Rikicin dai ya samo asali ne tun a shekarar 1900, lokacin da ƙasashen Faransa da Sifaniya da suka yi mulkin mallaka suka rattaba hannu kan wata yarjejeniya a birnin Pariskan da nufin samar da iyakokin ƙasashen biyu.

world court israel palestinians 18616
Loading...