Sudan ta yi maraba da ƙoƙarin kawo ƙarshen yaƙi da RSF, ta yi watsi da katsalandan na ƙasashen waje

Wannan na zuwa ne bayan wata sanarwar haɗin gwiwa da Masar da Saudiyya da Hadaddiyar Daular Larabawa, da Amurka suka fitar inda suka yi kira da tsagaita wuta domin barin kayan agaji shiga sassan Sudan.
14 Sep, 2025
Fiye da mutum 240,000 da gidaje 32,251 ambaliyar ruwa ta shafa a Nijar a bana

Kwamitin Kula da Bayar da Kariya ga Ambaliya a Nijar ne ya tabbatar da waɗannan alƙaluma a yayin taronsa na huɗu da aka gudanar a ranar Juma’a, 12 ga Satumbar 2025 a ɗakin taro na ofishin Firaminista.
13 Sep, 2025
Sojojin Somaliya sun kashe wanda ya shirya yunƙurin kashe Shugaba Hassan Sheikh

Hukumar Leken Asiri da Tsaro ta Somaliya (NISA) ta sanar da cewa dakarunta sun kashe Mohamed Abdi Dhiblaawe Afrax, wani babban kwamandan ƙungiyar Al-Shabaab.
11 Sep, 2025
Ma’aikatan kafar RTN a Nijar sun yi barazanar shiga yajin aiki kan albashi da rashin tsaro

An dai shirya fara yajin aikin ne da tsakar daren ranar Talata 16 ga watan Satumba, sannan kuma a kare a ranar Laraba 17 ga watan Satumba da karfe 11:59 na dare.
11 Sep, 2025

Kamfanin lantarkin Ghana na son ƙara kuɗin wuta da kashi 225 cikin 100

Hukumar Alhazai ta Nijar ta yi shelar fara rajistar maniyyata Hajjin 2026 a manhajar GAHO

Ranar Iya Karatu ta Duniya: Mutum 13,132 cikin 18,741 sun iya karatu a Jamhuriyar Nijar —Minista

Rikicin ƙabilanci a arewacin Ghana ya kashe mutum 31 tare da raba 48,000 da muhallansu

Sojojin Nijeriya sun kashe ‘yan ta’addar Boko Haram 15 a maɓoyarsu da ke Dajin Sambisa
4 Sep, 2025
Majalisar Dinkin Duniya ta dakatar Ayyukan Taimako ta Jiragen Sama a Nijeriya saboda ƙarancin kuɗaɗe
Dakatar da ayyukan na bayyana karuwar matsin lamba a kokarin tallafin jin kai a yayin da kudaden taimakon da hukumomi da kasashe ke bayar wa ke raguwa.

4 Sep, 2025
Tawagar IMF ta kai ziyara Nijar domin ba da taimako na ƙwararru
A watan Mayun da ya gabata wata tawagar IMF ta gana da Firaministan Jamhuriyar Nijar game da garambawul kan tattalin arzikin ƙasar.

4 Sep, 2025
Shugaba Mahama na Ghana ya ba da umarnin bincike kan cinikin filayen ƙasar
Mista Mahama ya nuna damuwa game da kasancewar mace ɗaya tilo a cikin sabbin shuwagabannin hukumar da aka rantsar.

2 Sep, 2025
Tiani ya kafa sabuwar hukumar sa ido kan kafafen yaɗa labarai ta Nijar
Kamfanin dillancin labaran ƙasar, ANP ya rawaito cewa Shugaban Ƙasar ya naɗa ɗan jarida, Ibrahim Gambo Diallo a matsayin shugaban hukumar ta ONC.

2 Sep, 2025
Babban Hafsan Hafsoshin Tsaron Nijeriya ya yaba wa Finland kan kama ɗan a-waren Biafra Simon Ekpa
Shugaban Dakarun Sojin ya bayyana hukuncin kotun a matsayin babbar nasara a yaki da ta’addanci da tsattsauran ra’ayi da ake yi a duniya.

1 Sep, 2025
Fiye da mutum 22 sun rasu sakamakon ruftawar wuraren haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba a Ghana
Hukumar Kawar da Afkuwar Bala’i ta Ghana ta ce haramtattun ramukan haƙar ma’adinai waɗanda aka yi watsi da su a Yankin Tsakiyar ƙasar ne suka yi sanadin mutuwar mutanen a cikin watanni bakwai da suka gabata.

31 Aug, 2025
Nijar: Ambaliyar ruwa ta kashe yara huɗu a Zinder, gidaje da dama sun rushe
A wani mummunan lamari, wani uba ya samu nasarar ceto yaransa biyu daga cikin huɗu kafin bangon gidansa da aka gina da laka ya ruguje, inda ginin ya hallaka sauran yaran biyun.

31 Aug, 2025
Sojojin Nijar sun daƙile harin kwanton-ɓauna da tarwatsa cibiyar ajiyar kayayyaki ta ‘yan ta’adda
Dakarun na Nijar sun samu wannan nasara ne a jerin samamen da suka kai daga 23 zuwa 28 ga Agusta a yammacin ƙasar.

29 Aug, 2025
Ambaliyar ruwa ta shafi fiye da mutum 110,346 — Gwamnatin Nijar
Kanar-Manjo Salissou Mahaman Salissou ya bayyana cewa ambaliyar ruwa ta bana ta shafi unguwanni 551 da ƙananan hukumomi 95 da kuma iyalai 15,177 a faɗin ƙasar Nijar.

28 Aug, 2025
Ambaliyar ruwa ta rusa gidaje a ƙauyuka da dama na Sudan
Ɗaruruwan mutane sun rasa muhallansu a Jihar River Nile sannan gomman gine-gine sun rushe sakamakon ruwan sama mai ƙarfi.
