4 Sep, 2025

Majalisar Dinkin Duniya ta dakatar Ayyukan Taimako ta Jiragen Sama a Nijeriya saboda ƙarancin kuɗaɗe

Dakatar da ayyukan na bayyana karuwar matsin lamba a kokarin tallafin jin kai a yayin da kudaden taimakon da hukumomi da kasashe ke bayar wa ke raguwa.

united nations humanitarian cuts 41103

4 Sep, 2025

Tawagar IMF ta kai ziyara Nijar domin ba da taimako na ƙwararru

A watan Mayun da ya gabata wata tawagar IMF ta gana da Firaministan Jamhuriyar Nijar game da garambawul kan tattalin arzikin ƙasar.

cc82abdf87a990c7e80562fbc56ff9586f3d55757d0e345412bd3f77a510bf3e

4 Sep, 2025

Shugaba Mahama na Ghana ya ba da umarnin bincike kan cinikin filayen ƙasar

Mista Mahama ya nuna damuwa game da kasancewar mace ɗaya tilo a cikin sabbin shuwagabannin hukumar da aka rantsar.

9e1efbf9c3cb8da671ee71d0b4f205a38dc77c406c7fe102e8279b443fb99b8c

2 Sep, 2025

Tiani ya kafa sabuwar hukumar sa ido kan kafafen yaɗa labarai ta Nijar

Kamfanin dillancin labaran ƙasar, ANP ya rawaito cewa Shugaban Ƙasar ya naɗa ɗan jarida, Ibrahim Gambo Diallo a matsayin shugaban hukumar ta ONC.

tiani

2 Sep, 2025

Babban Hafsan Hafsoshin Tsaron Nijeriya ya yaba wa Finland kan kama ɗan a-waren Biafra Simon Ekpa

Shugaban Dakarun Sojin ya bayyana hukuncin kotun a matsayin babbar nasara a yaki da ta’addanci da tsattsauran ra’ayi da ake yi a duniya.

ekpa

1 Sep, 2025

Fiye da mutum 22 sun rasu sakamakon ruftawar wuraren haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba a Ghana

Hukumar Kawar da Afkuwar Bala’i ta Ghana ta ce haramtattun ramukan haƙar ma’adinai waɗanda aka yi watsi da su a Yankin Tsakiyar ƙasar ne suka yi sanadin mutuwar mutanen a cikin watanni bakwai da suka gabata.

1756717269662 app0in df0abe6c42108f40f5a3c52b56243cff526380685d831f1f541fe8441459f1df

31 Aug, 2025

Nijar: Ambaliyar ruwa ta kashe yara huɗu a Zinder, gidaje da dama sun rushe

A wani mummunan lamari, wani uba ya samu nasarar ceto yaransa biyu daga cikin huɗu kafin bangon gidansa da aka gina da laka ya ruguje, inda ginin ya hallaka sauran yaran biyun.

0c511322d1acebd9e484d3bd6a81749c253ff2ddffebe9b0e32ddb4028f68ccb

31 Aug, 2025

Sojojin Nijar sun daƙile harin kwanton-ɓauna da tarwatsa cibiyar ajiyar kayayyaki ta ‘yan ta’adda

Dakarun na Nijar sun samu wannan nasara ne a jerin samamen da suka kai daga 23 zuwa 28 ga Agusta a yammacin ƙasar.

dfc47b8502c0610cd90a3c71fa8e93c4f159606b3988778d581c82fe60e1de74

29 Aug, 2025

Ambaliyar ruwa ta shafi fiye da mutum 110,346 — Gwamnatin Nijar

Kanar-Manjo Salissou Mahaman Salissou ya bayyana cewa ambaliyar ruwa ta bana ta shafi unguwanni 551 da ƙananan hukumomi 95 da kuma iyalai 15,177 a faɗin ƙasar Nijar.

f5b2297c0b58617d785b423991279fca1218793ad6f4d5d9eb846ae9e09b2ed8

28 Aug, 2025

Ambaliyar ruwa ta rusa gidaje a ƙauyuka da dama na Sudan

Ɗaruruwan mutane sun rasa muhallansu a Jihar River Nile sannan gomman gine-gine sun rushe sakamakon ruwan sama mai ƙarfi.

1756362525898 6wps7u 0f4031b9b7cd6c55141557cd5ddfe75b97d56c14f619de8ade46e0e8a066ac66
Loading...