Wata kotu a birnin Brussels ta umarci tsohon jami’in diflomasiyya mai shekaru 93, Etienne Davignon, ya fuskanci shari’a kan zargin rawar da ya taka a kisan jagoran ‘yancin kai na Kongo, Patrice Lumumba, a shekarar 1961. Ana zargin Davignon da hannu a tsare Lumumba ba bisa ƙa’ida ba, da jigilar sa da kuma wulakanta shi […]