Hukumar Alhazan Nijeriya ta kammala jigilar maniyyatan ƙasar zuwa Saudiyya

NAHCON ta sanar da cewa jirgin Max Air ne ya yi jigilar ƙarshe inda ya tashi da misalin ƙarfe 10:44 na safiyar Alhamis, 21 ga Mayun 2026 daga Filin Jirgin Sama na Gusau zuwa Saudiyya.
21 May, 2026
Wasu sun nemi na mutu saboda tallafin mai da canjin dala— Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu a ranar Laraba ya bayyana cewa wasu mutane da suka fi kowa amfana daga tsarin tallafin mai da tallafin dala suna fatan ya mutu, biyo bayan tsare-tsaren da ya gabatar lokacin da ya hau ƙaragar mulki a shekarar 2023.
21 May, 2026
NDLEA ta tarwatsa ƙungiyar masu hada miyagun ƙwayoyi ta Nijeriya da Mexico ta kama mutum 10

Shugaban hukumar, Mohamed Buba Marwa ya bayyana hakan a hedikwatar hukumar da ke Abuja, inda ya ce wannan aiki ya yi wa manyan ƙungiyoyin aikata laifukan ƙetare iyaka mummunar illa.
20 May, 2026
Sojojin Nijeriya ‘bakwai ne’ suka mutu a wani harin kwanton ɓauna na’yanta’adda a Jihar Sokoto

Akalla sojojin Nijeriya bakwai ne aka kashe a karshen makon da ya wuce a wani kwanton bauna da ake zargin ‘yanta’adda ne suka kai musu a yankin arewa maso yamma kusa da kan iyaka da Nijar.
20 May, 2026

An kashe shugabannin Daesh 175 a arewa maso gabashin Nijeriya a farmakin haɗaka da Amurka

An sace yara da manya 46 a hare-haren makarantu a kudancin Nijeriya

Rundunar Sojin Amurka da ke aiki a Afirka ta ƙara kai sabbin hare-hare kan ‘yanta’adda a Nijeriya

Babbar Kotun Tarayya a Abuja Nijeriya ta ba da belin Nasir El-Rufai kan naira miliyan 100

Nijeriya ta tsananta sa ido bayan WHO ta ayyana dokar ta-baci kan Ebola da ta kashe mutum 88 a Congo
17 May, 2026
Rundunar ‘yansandan Nijeriya ta tabbatar da kashe jami’anta 17 a harin ta’addanci a Jihar Yobe
Sanarwar ta ƙara da cewa ‘yansandan, waɗanda suke je Makarantar Dakarun Soji na Musamman ta Buni Yadi da ke Gujba a Jihar Yobe domin samun horo na musamman, sun rasa rayukansu ne lokacin da ‘yanta’adda suka kai jerin hari a makarantar.

16 May, 2026
‘Yanbindiga a Nijeriya sun sace ɗaliban da ba a san adadinsu ba a Jihar Borno
‘Yanbindigan sun kai hari Mussa Primary and Junior Secondary School a Ƙaramar Hukumar Askira-Uba da kusan karfe 9 na safe yayin da darussa ke gudana, sannan suka ɗauki wasu dalibai, in ji Ubaidallah Hasaan, wanda ke zaune kusa da makarantar.

16 May, 2026
Dakarun Amurka da na Nijeriya sun kashe mataimakin shugaban Daesh, Abu-Bilal al-Minuki: Trump
Nijeriya ta daɗe tana fama da hare-haren ta’addanci a sassa daban-daban na ƙasar, cikinsu har da na ƙungiyar Boko Haram da ISWAP mai alaƙa da Daesh.

15 May, 2026
An sallami ‘yansandan Nijeriya biyar kan zargin fashi da makami a Jihar Ribas
Rundunar ‘yansandan Nijeriya ta ce ta sallami jami’an nata ne sakamakon sun shiga jerin ayyukan ta’addanci tsakanin watan Satumban 2025 zuwa Janairun 2026 a faɗin jihar Ribas.

15 May, 2026
Tinubu ya yi gargaɗi kan siyasar ‘a-mutu-ko-a-yi-rai’ a zaɓukan fid da gwani na Jam’iyyar APC
“Zaɓe muhimmin sinadirai ne na dimokraɗiyya. Idan an gaza cim ma matsaya a kan ɗan takara (concensus), na yi kira ga dukkanmu mu shiga zaɓukan fid da gwani a matsayin ‘yanuwa maza da mata,” in ji shugaban.

14 May, 2026
Nijeriya ta buƙaci shiga Hukumar Makamashi ta Duniya a IEA a matsayin memba
Nijeriya wadda ke samar da aƙalla ganga miliyan 1.4 a kowace rana, ta buƙaci shiga Hukumar IEA mai mambobi 32 a daidai lokacin da ake fama da ƙarancin mai a duniya saboda yaƙin Iran.

14 May, 2026
‘Yanta’addan Lakurawa sun kashe jami’an hukumar kwastam biyu a Jihar Kebbi ta Nijeriya
Mai magana da yawun rundunar ‘yansandan jihar Kebbi, SP Bashir Usman, ya yi Allah wadai da harin kuma ya ce hukumomin tsaro na aiki domin kama waɗanda suka yi aika-aikar.

13 May, 2026
Rundunar sojin Nijeriya ta ce babu shaida ta kashe fararen-hula a harin sama a kasuwa a Zamfara
Sojoji sun ce an kai harin ne bisa dokokin jin ƙai na ƙasa da ƙasa, kuma an kai shi ne kan wani “tabbataccen taron manyan shugabannin mayaƙa.”

12 May, 2026
Nijeriya na tattaunawa da Bankin Duniya kan sabon bashin $1.25bn: rahoto
Lamarin na zuwa ne kwanaki bayan Akanta Janar na Nijeriya, Dakta Shamseldeen Ogunjimi, ya yi gargaɗin cewa Nijeriya za ta iya yin watsi da shirin karɓar bashin Bankin Duniya idan jinkiri kan amincewa da shi ya zarce watanni shida.

11 May, 2026
Shugaba Tinubu na Nijeriya na halartar taron Afirka da Faransa a Kenya
Taron ya kasance irinsa na farko da wata kasa wadda ba rainon Faransa ba ta karbi baƙuncinsa, inda masu sharhi ke cewa alamu ne da ke nuna yadda Faransar ke karkata wurin ƙasashen rainon Ingila da kuma gargaɗin su yi taka-tsantsan.



