1 Jul, 2026

CBN ya soke lasisin ƙananan bankuna na Microfinance 46 saboda rashin cika ƙa’idoji

CBN ya ce wannan mataki zai taimaka wajen tsaftace tsarin microfinance a Nijeriya tare da ƙarfafa bankunan da ke aiki bisa ƙa’ida da ƙarfi.

16918387 6 0 760 428

1 Jul, 2026

Nijeriya ta yi alƙawarin tallafa wa ‘yan ƙasar 271 da suka dawo daga Afirka ta Kudu

Ministan Harkokin Jinƙai da Rage Talauci, Dakta Bernard Doro ya ce gwamnati na ci gaba da jajircewa wajen kare mutunci da walwalar ‘yan Nijeriya a duk inda suke.

cfa9680cc7998bc52ee277ad4b444b489c7ed84f483a5c4be89be6f6bdba5db1

30 Jun, 2026

Gwamnatin Nijeriya ta karɓi ‘yan ƙasar 269 da aka sake mayarwa gida daga Afirka ta Kudu

Gidan taladijin ɗin ya ambato wata sanarwar daga ma’aikatar na cewa ambassada Ali-Gombe ya miƙa saƙon gaisuwar Shugaba Tinubu yana mai tabbatar da cewa gwamnati ta duƙufa ga kare ‘yan Nijeriya a ketare.

fde00c19c0deb8628d7f55b8e3e0e07621d790463686745cb6a757e855035320

30 Jun, 2026

Jam’iyyar adawa ta NDC a Nijeriya ta ɗaukaka ƙara kan hukuncin kotu game da rijistarta

Wannan na zuwa ne ‘yan kwanaki bayan wata babbar kotun tarayya a birnin Lokoja ta jihar Kogi, ta jingine hukuncin da ta yanke daga farko da ya bai wa hukumar zaɓe (INEC) umarnin yi wa NDC rijista a matsayin jam’iyyar siyasa.

4a6131ff6811754058898357b87befc9457098bf3584f19cb9980be0589e716c

29 Jun, 2026

‘Yanta’addan Boko Haram sun kai hari makaranta sun kashe malami tare da sace dalibai a Jihar Borno

Sun yi ta buɗe wuta , inda suka kashe malami ɗaya da kuma ji wa wasu mutane ciwo kafin su yi garkuwa da wasu ɗalibai da ba a san adadinsu ba

nigeria protest 86564

29 Jun, 2026

Dakarun Nijeriya sun ce manyan kwamandojin DAESH sun miƙa wuya sakamakon ƙara matsin lambar soji

Rundunar ta ce ana tsare da waɗanda suka miƙa wuya a wani wuri mai tsaro, inda ake tantance su, yi musu tambayoyi da kuma gudanar da sauran matakan da suka dace bisa ƙa’idojin aikin soji.

aea9dc417b1dcf40890cbd1d93ded192c9241d722a46ebedf55768b553cf5c1c

29 Jun, 2026

An kama mutane 10 da ake zargi da kashe shugaban ƙungiyar Fulani ta MACBAN na jihar Benue a Nijeriya

An kama wadanda ake zargin ne a daren 27 ga Yuni a yayin wani aiki samame da tawagar sashen dabaru na rundunar ta gudanar a karamar hukumar Otukpo, in ji mai magana da yawun yansanda jihar Benue.

660a2ae1fafe2d8f549623b10974520555aa5d519f7c3b552e479f6ed0dc6283

28 Jun, 2026

‘Yan bindiga sun sace ɗalibai da ma’aikata a wata makaranta a Jihar Neja

Bayanai na cewa, maharan sun afka makarantar ne da misalin karfe biyu zuwa uku na dare, inda suka tafi da dalibai da ma’aikatan, sai dai har kawo yanzu babu bayani kan adadin mutanen da harin ya shafa.

5a42a67ec5ff0cfa758ae011d623b2cf382eb416739555859daf1d437b9da428

28 Jun, 2026

Sojoji sun kashe Lakurawa biyu da ƙwato makamai a Arewa Maso Yammacin Nijeriya

A cewar rundunar sojin, an ƙaddamar da aikin ne bayan samun bayanan sirri da suka nuna cewa waɗanda ake zargin na shirin kai hari kan al’ummar Sabarumawa.

2379f3132dd92395f5daa4220a9f3b0fa3f64d075702fc37cb43558a6eb2353f

28 Jun, 2026

DSS ta saki mutumin da aka tsare saboda zargin alaƙa da Boko Haram bisa kusure, ta biya shi diyya

Jaridun Nijeriya sun rawaito cewa Shugaban DSS ne ya bayar da umarnin sakin manomin, Nura Idris, wanda kuma makiyayi ne daga Karamar Hukumar Soba ta jihar Kaduna, yayin da ake ci gaba da nazari kan batutuwan waɗanda aka tsare ba bisa ƙa’ida ba.

fe3ace07012ad4c6a144299f629d0e39573ef92235eb3ec8519d8a152f7cba08
Loading...