Fiye da mutum 1,000 ne suka tsere wa hare-haren ‘yanbindiga a jihar Benue ta Nijeriya

Maharan sun afka wa al’ummar Ankpechi da ke gundumar Oglewu ta karamar hukumar Ohimini a safiyar Alhamis, inda suka tilasta wa mazauna yankin barin gidajensu su nemi mafaka a al’ummomin da ke makwabtaka, a cewar jami’an yankin.
17 Jul, 2026
Kotun Nijeriya ta ba da umarnin ƙwace kadarorin Aisha Achimugu na kusan Naira biliyan 9

Kadarorin da aka ƙwace sun haɗa da kayan ado da darajarsu ta kai Naira biliyan 4.645, motoci 11 na alfarma da darajarsu ta kai Naira biliyan 4.293, da kuma dala 50,000 da Naira miliyan 30 lakadan.
17 Jul, 2026
Sojojin Nijeriya sun kama ‘yan ƙasashen waje 24 a wani samame a Jihar Legas

Rundunar ta ce an gudanar da samamen ne tare da haɗin gwiwar jami’an ƙungiyar sa-kai ta Vigilante Group, bayan samun sahihan bayanan sirri kan kasancewar wasu baƙin-haure da ba su da takardun izinin zama a yankin.
16 Jul, 2026
‘Yansandan Nijeriya sun bazama don ceto ɗaliban da aka sace suna rubuta jarrabawar NECO a Kogi

Kakakin rundunar, ASP Saliu Oyiza Afusat, ta ce gamayyar jami’an tsaro da suka haɗa da ‘yansanda, sojoji, ‘yan bijilanti da mafarauta sun ƙaddamar da aikin bincike da ceto, inda suke ci gaba da bincike a dazukan da ke kusa domin gano masu garkuwar.
16 Jul, 2026

Nijeriya za ta jagoranci tallafin jinƙai yayin da tsarin tallafin MDD yake sauyawa, a cewar minista

‘Yansandan Nijeriya sun kama Adeniyi wanda ake zargi da kafa hukumar bogi

Nijeriya da Masar na shirin karfafa hadin gwiwa a yaki da miyagun kwayoyi

Matatar Dangote ta koma amfani da farashin dala don sayar da manta maimakon naira

‘Yanbindiga sun kashe mutane aƙalla 18 a Jihar Benue da ke tsakiyar Nijeriya, in ji mazauna yankin
13 Jul, 2026
Ɗanyen man da Nijeriya ke samarwa ya kai matakin da ya fi yawa tun watan Yunin 2020
Kamfanin dillancin labaran Reuters ya ruwaito cewa ƙididdigar da hukumar da ke sa ido a kan fannin haƙo man fetur ranar Lahadian ta ce an samu samu ƙarin ne sakamakon daidaituwar aiki da ingancin bututun mai.

13 Jul, 2026
Sojojin Nijeriya sun kashe mai ɗaukar bidiyon ISWAP da gano wasu Larabawa masu horas da ‘yanta’adda
Sojojin sun ce kashe mai ɗaukar bidiyon ya ba su damar ƙwato na’urar daukar bidiyo ta Sony, wadda ke ɗauke da bayanai masu matuƙar muhimmanci, ciki har da bidiyon ayyukan ta’addanci da kuma kayan yaɗa farfaganda.

12 Jul, 2026
NDLEA ta kama ‘yar Afirka Ta Kudu da zargin amfani da ɗanta mai shekara 3 wajen safarar hodar iblis
Sanarwar ta ambato matar tana cewa ta yi tafiya daga Cambodia ta Doha zuwa Abuja.

12 Jul, 2026
Hare-haren saman sojin Nijeriya sun kashe gomman ‘yanta’addan Boko Haram
Samamen da aka kai a jihar Borno ya lalata wuraren ɓuya na ‘yanta’addan da raunana ikon yiwuwar sake taruwa na ƙungiyar, in ji sojin ƙasar

11 Jul, 2026
Dakarun Nijeriya sun kashe ‘yanta’adda’ fiye da 300 a Zamfara
Hukumomin sun ce an cim ma ”nasarar” ce bayan dakarun sun ƙaddamar da samame a sansanonin masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara.

10 Jul, 2026
Jami’an tsaron Nijeriya sun ceto daliban da aka yi garkuwa da su a Jihar Oyo
Mataimaki na Musamman ga Shugaban Ƙasa kan Harkokin Kafafen Sada Zumunta, Dada Olusegun ne ya bayyana hakan a shafinsa na X a yammacin ranar Jumma’a.

10 Jul, 2026
Nijeriya ta zo ta farko a duniya a tagomashin kasuwar hannun-jari
Nijeriya na cin moriyar haɓakar madafan tattalin arziƙi, sakamakon aiwatar da sauye-sauye da ƙaruwar farashin ɗanyen mai a duniya, da kuma haɓakar darajar kuɗi a kasuwar musaya.

9 Jul, 2026
Wasu da ake zargi ’yan ISWAP ne da iyalansu sun miƙa wuya ga sojojin Nijeriya
Abubuwan da aka ƙwato a hannun ’yanta’addan da iyalansu sun haɗa da jimillar kuɗi sama da Naira miliyan 1.5, wayoyin salula na Tecno guda biyu, da sauran kayayyaki.

8 Jul, 2026
Matatar mai ta Dangote ta fara dakon fetur kyauta zuwa wasu jihohin Nijeriya
A cewar kamfanin, wannan hidima ta sufurin mai kyauta ta shafi jihohin Legas da Ogun da Rivers da Kaduna da Delta da kuma Babban Birnin Tarayya, Abuja.

8 Jul, 2026
Majalisar Dattawan Nijeriya ta buƙaci a soke shirin gyaran hali na tubabbun ‘yan Boko Haram
Shirin gwamnatin Nijeriya na gyaran hali da kuma sake mayar da ‘yanta’adda da suka tuba cikin al’umma ya kasance ɗaya daga cikin manyan batutuwan da suka yi ta jawo ce-ce-ku-ce kan dabarun yaƙi da ta’addanci mafi rikitarwa a Nijeriya.



