Gwamnatin Jihar Filato a Nijeriya ta rufe makarantu saboda ɓarkewar cutar mashaƙo

Matakin rufe makarantun ya zo ne a daidai lokacin da ake ƙara nuna damuwa game da zargin barkewar cutar Mashaƙo a jihar.
7 Sep, 2026
NDC ta yi watsi da jita-jitar da ake yaɗawa kan ba ta da ’yan takarar gwamna a jihohin Nijeriya 12

Jam’iyyar ta ce ta gabatar da ’yan takararta yadda ya kamata a zaɓen gwamna a dukkan jihohi 28 da za a gudanar da zaɓen a shekarar 2027.
6 Sep, 2026
Sojojin Nijeriya sun ceto mutum 36 da aka sace a kasar, sun kuma halaka ’yanta’adda da dama

Sojojin sun ce sun halaka wasu manyan kwamandojin ’yanta’adda guda biyu tare da jikkata wani na uku yayin wani samame da suka kai kan wasu maɓoyar ’yanta’adda da ake zargi a Kogo da ke Matazu, Jihar Katsina, a ranar 31 ga Agusta
6 Sep, 2026
‘Yanbindiga sun kashe mutum biyar tare da jikkata uku a wasu ƙauyukan Sokoto

Harin ya faru ne kwanaki kaɗan bayan da aka ruwaito cewa ‘yanbindiga sun sanya wa garin Kebbe harajin naira miliyan 40 a yammacin ranar Talata, lamarin da ke ƙara nuna irin matsin lambar da al’ummomin ƙaramar hukumar ke fuskanta.
5 Sep, 2026

Darakta Janar na DSS ya umarci jami’ansu da kar su kama kowa yayin da farar-hula suka samu sabani

Nijeriya ta musanta zargin goyon bayan yunƙurin ‘juyin mulki’ a Nijar

Hukumar DSS ta Nijeriya ta ƙwato bindigogi 676 da harsasai 332,000

INEC za ta yi zaɓen gwaji na Shugaban Ƙasa gabannin zaɓen 2027 na Nijeriya

An lalata makarantu fiye da 1000, an kashe malamai 2,295 a Arewa maso Gabashin Nijeriya – Hukumomi
2 Sep, 2026
Rundunar sojin Nijeriya ta sanar da kashe ‘yanta’adda 1,500 da kubutar da mutane 777 a watanni biyu
A wasu farmakan soji da suka kai, dakarun Nijeriya sun hallaka ‘yanta’adda 1,487, tare da kubutar da mutane 777 da aka yi garkuwa da su a watannin Yuli da Agusta, in ji Hedikwatar Tsaron ƙasar a ranar Talata.

1 Sep, 2026
EFCC ta kori ma’aikatanta fiye da 40 saboda zargin cin hanci da rashawa a Nijeriya
Shugaban hukumar, Ola Olukoyede ne ya bayyana hakan a Abuja ranar Litinin yayin wani taro da shugabannin kafafen yaɗa labarai da ’yanjarida.

1 Sep, 2026
Tinubu ya jinjina wa jami’an tsaron Nijeriya kan ceto masu yi wa kasa hidima da aka yi garkuwa da su
Mutanen da aka ceto suna samun kulawa ta lafiya kafin daga bisani a hada su da iyalansu,” in ji sakon shugaban.

1 Sep, 2026
Gwamnatin Kano tana bukatar rigakafin cutar mashaƙo miliyan tara daga gwamnatin tarayya
Masana lafiya sun yi kira ga iyaye da su riƙa kai yaransu asibiti da wuri idan suka ga alamomi kamar zazzabi, tari, ciwon maƙogwaro, kumburin wuya, ko bayyanar farin abu a makogwaro, kuma a guji cire ko yanke wannan abu a wuya a wajen wanzamai.

31 Aug, 2026
Nijeriya ta nuna damuwa kan abin da ya faru a makwabciyarta Nijar
Gwamnatin Nijeriya ta ce lamarin ya matuƙar tayar da hankali musamman ganin irin kyakkyawar alaƙar tarihi da zumunci da kuma al’adu da ke tsakanin Nijeriya da Nijar.

30 Aug, 2026
Shugaba Tinubu zai tafi Turai don fara hutun makonni uku
Sanarwar ta ce ana tsammanin shugaban ya koma gida bayan “hutun aikin” domin shiga fafatukar yaƙin neman zaɓe na zaɓen watan Janairun shekarar 2027.

29 Aug, 2026
‘Yansandan Nijeriya sun kama likitoci kan zargin safarar mutane da cire musu ƙoda
Daga cikin waɗanda aka kama akwai Dakta Benjamin Oyime wanda likitan ƙoda ne a asibitin Wellington da ke unguwar Life Camp a Abuja, kamar yadda rundunar ‘yansandan Nijeriya ta tabbatar.

28 Aug, 2026
Amurka na shirin janye sojojinta 200 da ta tura Nijeriya
An tura sojojin Amurka zuwa arewacin Nijeriya a watan Fabrairu, makonni bayan Shugaba Donald Trump ya soki Nijeriya kan abin da ya bayyana a matsayin gazawar ƙasar wajen kare Kiristoci daga hare-haren ‘yanta’adda.

28 Aug, 2026
Sufeton Janar na ’Yansandan Nijeriya ya tura AIG zuwa jihar Neja don ceto masallatan da aka sace
Rahotanni sun ce an sace mutanen ne a lokacin da suke gudanar da sallar Juma’a a wani masallaci da ke garin Dekara, a Karamar Hukumar Borgu ta jihar Neja, a ranar Juma’ar da ta gabata.

27 Aug, 2026
Hedikwatar tsaron Nijeriya ta tattauna da jakadan Saudiyya kan ƙarfafa alaƙar tsaro
Wata sanarwa daga hedikwatar tsaron ta ambato jakadan yana bayyana sha’awarsa ta ƙarfafa dangantaka tsakanin Saudiyya da Nijeriya, wadda ya bayyana a matsayin muhimmiyar abokiyar aiki a Afirka.



