Hukumar ICPC ta ce za ta binciki shugaban NMDPRA Farouk Ahmed kan ƙorafin Dangote

A takardar ƙorafin da aka gabatar a ranar 16 ga Disamba, Dangote ya nemi a kama Ahmed, a gudanar da bincike tare da gurfanar da Farouk Farouk Ahmed a kotu kan zargin yin rayuwar ƙarya da kuɗin da yake samu a matsayin ma’aikacin gwamnati.
17 Dec, 2025
Dangote ya miƙa ƙorafi ga hukumar ICPC kan shugaban NMDPRA Farouk Ahmed

A cikin takardar ƙorafin da aka gabatar a ranar 16 ga Disamba, Dangote ya nemi a kama Ahmed, a gudanar da bincike tare da gurfanar da shi a gaban ƙuliya bisa zarginsa da yin rayuwar ƙarya fiye da ƙarfinsa a matsayin ma’aikacin gwamnati.
16 Dec, 2025
Dakarun Nijeriya sun kashe gawurtattun ‘yanbindiga, sun kuɓutar da mutane a Kaduna da Filato

Kazalika ranar 12 ga watan Disamba dakaru sun yi nasarar kai samame a maɓiyar wani ƙasurgumin ɓarawo da ya yi ƙaurin suna a garkuwa da mutane a ƙananan hukumomin Bassa da Jos North na Jihar Filato, in ji sanarwar.
16 Dec, 2025
An kama mutum shida bisa safarar makamai da garkuwa da mutane a Jihar Neja ta Nijeriya

Abiodun ya ƙara da cewa ranar 27 ga watan Nuwamba, ma’aikata sun kama wani mai suna Aminu Ahmed bisa zargin garkuwa da yara uku a Kontagora da kuma karɓar kuɗin fansa fiye da naira miliyan biyu.
16 Dec, 2025

Rashin sa ido kan shigar da mai Nijeriya na barazana ga ayyukan yi da zuba jari: Dangote

Gwamnatin Nijeriya ta karyata zargin bai wa Faransa bayanan ‘yankasar don tara haraji

Sojojin Nijeriya sun daƙile harin ISWAP, sun lalata motocin ƙunar-baƙin-wake na ‘yan ta’adda

Shugaba Tinubu ya amince da kafa sabuwar makarantar horar da kuratan sojoji a Abakaliki

Kotun Ƙolin Nijeriya ta soke afuwar da Tinubu ya yi wa Maryam Sanda ta tabbatar da hukuncin kisa
12 Dec, 2025
Aƙalla sojojin Nijeriya da Ivory Coast 200 sun isa Benin bayan an daƙile yunƙurin juyin mulki
Yunƙurin juyin mulkin ya girgiza Benin ranar Lahadi, lamarin da ya sa Nijeriya da Ivory Coast suka tattara dakaru domin tallafa wa gwamnatin na farar-hula.

11 Dec, 2025
Majalisar Wakilan Nijeriya ta nemi gwamnati ta bayar da rangwamen haraji ga kamfanonin jiragen sama
Wannan buƙatar ta biyo bayan tattaunawa kan karuwar farashin tikitin jirgi musamman a wannan lokaci na bukukuwan Kirisimeti.

11 Dec, 2025
Saɓanin da ya kunno kai tsakanin Majalisar Dattijan Nijeriya da Shugaba Tinubu kan janye ‘yansanda
Sanatocin sun bayyana damuwa kan cewa yayin da aka janye musu ‘yansandan da ke kare su, wasu manyan mutane har yanzu suna samun wannan kariyar da ‘yansanda ke bayarwa.

11 Dec, 2025
Rundunar sojin Nijeriya ta ce ta kashe ɓarayin daji 11 a Sokoto
Wasu rahotanni dai a Nijeriya suna cewa an kashe wani na hanun daman ƙasurgumin ɗanbindigar nan, Bello Turji, wato Kachalla Kallamu a kwanton-ɓaunan da sojoji suka yi wa ‘yanbindigar.

11 Dec, 2025
Remi Tinubu ta yi watsi da zargin tsayar da gwamnan Osun daga yin waka a taron nadin sarautarta
A wani saƙo da ta wallafa a shafinta na Facebook a ranar Talata, Remi Tinubu ta ce, ‘‘Masu suka sukan mayar da ƙaramin abu ya zama babba, kuma hakan na haifar da ruɗani a yanayin shugabanci.’’

9 Dec, 2025
Majalisar Dattijan Nijeriya ta amince da tura sojoji Jamhuriyar Benin
Bayan shugaba Bola Tinubu ya miƙa buƙatar neman amincewar majalisar, a zamanta na ranar Talata Majalisar Dattijan Nijeriya ta amince da tura sojojin wanzar da zaman lafiya zuwa Jamhuriyar Benin.

9 Dec, 2025
Rundunar sojin saman Nijeriya ta musanta keta sararin samaniyar Burkina Faso
Rundunar sojin saman Nijeriya ta ce jami’anta suna cikin aminci kuma sun sami tarba mai kyau a Burkina Faso, sai dai kuma ƙungiyar AES ta ce duk wani jirgin da ya keta alfarmar sararin samaniyarta za a yi kaca-kaca da shi.

9 Dec, 2025
Gwamnatin Jihar Neja ta karɓi ɗalibai 100 na St. Mary’s Catholic School da aka ceto
Ɗaliban na makarantar St. Mary’s Catholic School sun isa gidan gwamnatin Jihar Neja ne a cikin motocin bas da misalin ƙarfe 5:20 na yamma sannan Gwamna Bago da wasu jami’an gwamnatinsa suka tarbe su.

8 Dec, 2025
Kotu ta yi watsi da buƙatar Nnamdi Kanu ta a ɗauke shi daga gidan gyaran yari na Sokoto
Mai shari’a James Omotosho na Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ya ƙi amincewa da buƙatar Nnamdi Kanu, jagoran ƙungiyar IPOB, ta a ɗauke shi daga gidan gyaran hali na Sokoto uzwa Abuja ko kuma Jihar Nasarawa mai maƙwabtaka.

8 Dec, 2025
Shugaba Tinubu ya jinjina wa sojojin Nijeriya kan daƙile juyin mulki a Benin
Bayan buƙatar da gwamnatin Benin ta yi sau biyu, Shugaba Bola Tinubu ya umarci jiragen yaƙin Nijeriya su shiga ƙasar inda suka ƙwace ikon sararin samaniyarta domin daƙile masu iƙirarin juyin mulkin da ke gidan talbijin na ƙasar da wani sansanin soji.



