22 Dec, 2025

Trump ya sauke Jakadan Amurka a Nijeriya da na wasu ƙasashe 29 a duniya

An sauke jakadan Amurka a Nijeriya, Richard Mills a wani bangare na garambawul din gwamnatin Trump da ya shafi kasashe 30 na duniya ciki har da 13 na Afirka.

e6916a635c8fa9789acc8b041d08a8d4efd01bd2ba80bd3fc53450e671c7be03

21 Dec, 2025

Amurka ta ƙulla yarjejeniya da Nijeriya don mayar da hankali kan kyautata kiwon lafiyar Kiristoci

A watan jiya, Trump ya ce Amurka ta shirya kai hari a Nijeriya domin kawar da masu yi wa “Kiristoci kisan gilla.”

a7a9d881fb2632fe04c3c73f1f4f7f9822dff2c89597e2d6f9a9da953aeb1302

20 Dec, 2025

Sojojin Nijeriya sun cafke motocin a-kori-kura biyu ɗauke da kayayyaki na ‘mayaƙan ISWAP’

Abubuwan da ke cikin motocin da aka kama sun haɗa da safaya taya guda 31, rim ɗin mota guda 23, kekuna guda biyu, makullan mota guda 12, buhunan gawayi da sauran kayayyaki.

f38e359d997ad0d3c3cc30fee0e9328317efe52269459a66188bb29da40f02ca

19 Dec, 2025

Shugaban Nijeriya Tinubu ya gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2026 na Naira tiriliyan 58.47

Shugaban Nijeriya na gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2026: Naira Tiriliyan 58.47 a Gaban Majalisar Dokoki

fe9a5b96b746ebed45b5f8a0a7c95c7e81f57dd127e1fdfc9408591c18bb2925

19 Dec, 2025

Haƙar zinari ta haramtacciyar hanya na ta’azzara rikici a Nijeriya, in ji mazauna karkara da masana

Ƙaruwar yin garkuwa da mutane da sace ɗaruruwan ‘yan makaranta a Nijeriya ya janyo hankalin duniya kan rashin tsaro a ƙasar.

de15379c1f559c7b0ccf06a8f641919bdd22a7dc0f160a4fe0c5afb67f1fb51b

18 Dec, 2025

Sojojin Nijeriya sun halaka ‘yan ta’adda da dama da suka fito daga tsaunukan Mandara na Jihar Borno

Sojojin Operation Hadin Kai sun dakile yunƙurin ’yan ta’adda na kai hari garin Bitta da ke Jihar Borno inda suka kashe ‘yan ta’adda da dama da ƙwace musu makamai.

d4d93247b95a83c96589ef3d5f28017c771806869dc75e8e5f33fc67b7f6a099

18 Dec, 2025

Kotu a Nijeriya ta yi watsi da buƙatar Abubakar Malami ta neman beli

Babbar Kotun Tarayyar Nijeriya ta yi watsi da buƙatar tsohon Ministan Shari’ar wanda EFCC ke tsare da shi, inda kotun ta goyi bayan hukumar EFCC kan cewa hukumar ta samu sahalewar kotu kafin ta tsare Malami.

7098b329de13a8b2c79939ad1ddd126050bca1d126df02ea2a746ce09a6abc14

18 Dec, 2025

EFCC ta kama wasu bokaye da dala miliyan 3.4 da €280,000 na jabu a Osun da Lagos

Waɗanda aka kama sun hada da maza biyu da mata uku, kuma an kama su ne a wuraren ibadarsu da ke Jihohin Osun da Legas bayan ayyukan leƙen asiri da EFCC ta jagoranta.

171e9e9271833be6f3b4ef6b26ed61deec1f63662bcf07c26ba90570c6f90924

18 Dec, 2025

An warware rikici tsakanin Nijeriya da Burkina Faso kan jirgin saman Nijeriya da aka tsare — Tuggar

Tattaunawar da aka yi game da batun ranar Laraba an yi ta ne tsakanin jami’an Nijeriya da Burkina Faso a babban birnin ƙasar Ouagadougou.

7b8ba92d6c8b8d37ce3f14bc74a4a52d966ef091dd6e1c94d9eb58c67c67f9a1

17 Dec, 2025

Shugaban NMDPRA Farouk Ahmed ya yi murabus, Tinubu ya nada wanda zai maye gurbinsa

Matakin na zuwa ne a daidai lokacin da ake ci gaba da ce-ce-ku-ce kan kalaman da Aliko Dangote ya yi na zargin kashe miliyoyin daloli wajen biyan kudin makarantar sakandare ga ‘ya’yan Farouk Ahmed a ƙasashen waje.

d3c5cee83a3bcf66295c558aebce6f6e317fdf9437d31e16b666aad7ac5fd9a2 main
Loading...