Dakarun Nijeriya sun kubutar da wani Kanal mai ritaya da aka yi garkuwa da shi a jihar Filato

An yin garkuwa da babban jami’in mai ritaya a safiyar ranar 5 ga Janairun 2026 da misalin ƙarfe 00:45 daga gidansa da ke daura da Cocin Salvation Army da ke kan titin Rukuba, karamar hukumar Bassa.
6 Jan, 2026
An kashe sojojin Nijeriya tara a mummunan harin kwanton-ɓauna a Jihar Borno

A baya bayan nan ‘yanta’addar ISWAP da Boko Haram sun tsananta kai hare-hare a yankin arewa maso-gabashin Nijeriya.
6 Jan, 2026
Sojojin Nijeriya sun ciro gawarwaki 27 a hatsarin kwale-kwale a Jihar Yobe

Dakarun rundunar Bataliya ta 241, tare da haɗin gwiwar sauran hukumomin tsaro da na ceto na gida sun yi gaggauwar isa wurin kana suka yi saurin kai ɗauki, a cewar wata majiya.
5 Jan, 2026
Fiye da mutum 50 ne suka mutu a harin ‘yan bindiga a jihar Neja ta tsakiyar Nijeriya

Rahotanni daga yankin sun ce adadin wadanda suka mutu sakamakon harin da aka kai a wata kasuwa a jihar Neja ta Nijeriya ya haura 50.
5 Jan, 2026

‘Yansandan Nijeriya sun gayyaci Fasto Chris Okafor bisa zarge-zargen aikata fyaɗe

Nijeriya ta kama Indiyawa 22 bisa zargin shigar da hodar ibilis ƙasar

An kashe fiye da mutum 30, an sace wasu da dama a Jihar Niger a tsakiyar Nijeriya: ‘yansanda

Sojojin Nijeirya sun gano albarusai masu yawa a cikin kwata a Maiduguri

Eric Chelle: An zaɓi kocin Nijeriya a matsayin gwarzon koci a zagayen rukuni na AFCON 2025
1 Jan, 2026
Sakon Shugaba Tinubu na sabuwar shekara: Za a tallafa wa mutum 1,000 a kowace mazaɓa a Nijeriya
Shugaban na Nijeriya ya kuma bayyana cewa za a haɓaka tattalin arzikin ‘yan ƙasar ta hanyar bunƙasa harkokin noma, da cinikayya da sarrafa abinci da hakar ma’adinai.

1 Jan, 2026
An sallami Anthony Joshua daga asibiti
Anthony Joshua, mai shekaru 36, yana tafiya ne shi da abokansa a cikin mota ƙirar Lexus Jeep a kan hanyar Lagos zuwa Ibadan, inda motar ta yi karo da wata babbar mota da aka ajiye a gefen hanya.

31 Dec, 2025
Rundunar sojin Nijeriya ta kashe ‘yan ta’adda 47 a farmaki da ta kai a faɗin ƙasar
A Jihar Sokoto, dakaru daga bataliyoyi a Kananan Hukumomin Binji da Tangaza sun kashe ‘yan ta’addar Lakurawa uku a yayin samame na kwanton-ɓauna.

30 Dec, 2025
Gobara ta ƙona Masallacin Shitta-Bey mai tarihi a Lagos wanda ke da alaƙa da Daular Turkiyya
Wata gobara mai ban-ala’jabi da ta lalata wani yanki na masallacin Shitta-Bey na iyalan Animashaun da ke birnin Lagos, wanda ke da alaƙa da Daular Turkiyya.

30 Dec, 2025
Kotu ta ba da umarnin tsare Abubakar Malami da ɗansa a gidan yarin Kuje
Alkali Emeka Nwite ya kuma ba da umarnin a sake tsare waɗanda ake tuhuma tare da Malami wato ɗansa da kuma wata mace ma’aikaciyar kamfanin Rahamaniyya Properties, Hajiya Asabe Bashir.

30 Dec, 2025
Wani abu ya fashe a Babban Asibiti a Jihar Kebbi ta Nijeriya
Kawo yanzu ba a san abin da ya yi sanadin fashewar ba, amma an soma gudanar da bincike, in ji shi.

30 Dec, 2025
‘Yan jarida bakwai sun mutu sakamakon hatsarin mota a Gombe
Tayar motar bas din da suke cikince ta fashe a hanyarsu ta dawo wa.

29 Dec, 2025
Siyasar Kano: Shin Kwankwaso ne zai tura Gwamna Abba Jam’iyyar APC ko kuwa gaban kansa yake son yi?
A siyasar Nijeriya ba sabon abu ne sauya shekar masu mulki daga jam’iyyun da suka yi nasara a karkashinsu zuwa wasu jam’iyyun na daban, inda a baya bayan nan wasu gwamnonin jam’iyyun adawa suka koma jam’iyyar APC mai mulkin Nijeriya.

28 Dec, 2025
Shugaba Tinubu ya tafi Turai don ci gaba da hutun ƙarshen shekara
Wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban Nijeriya, Bayo Onanuga, ya wallafa a shafinsa na X, ba ta faɗi ƙasar da Shugaba Tinubu zai je a Turai ba, da ma kwanakin da zai kwashe a can.

28 Dec, 2025
Bam da aka binne a titi ya hallaka mutane Jihar Zamfara, wasu da dama sun jikkata
Runduanr ‘yansandan jihar ta tabbatar da fashewar bam ɗin a ranar Asabar da rana, sai dai ba ta yi ƙarin bayani kan yawan waɗanda suka mutu da waɗanda suka jikkata ba. Amma kafofin watsa labaran kasar suna rawaito cewa aƙalla mutum 7 ne suka mutu.



