15 Jan, 2026

Gwamnatin Kano ta dakatar da likitocin da suka manta almakashi a cikin wata marar lafiya

Hukumar Kula da Asibitoci ta Jihar Kano ta sanar da dakatar da ma’aikata uku da ke da hannu kai-tsaye a lamarin daga ayyukan asibiti nan-take.

b5d24896e0eacc71e67394a235a808dfd074d0e1e79a5c854161ab84a9d249e3

14 Jan, 2026

Nijeriya da UAE sun soke harajin kayayyaki 13,000 da suke cinikayya da junansu

Kasashen biyu sun dauki wannan matakin ne bayan sun cim ma wata yarjejeniyar bunkasa kasuwanci tsakaninsu.

67494e292b31c4878450516fa335a5994ad924dbb23a1b35b98494d93c4a7d3f

13 Jan, 2026

Amurka ta aika kayayyakin soji ga Nijeriya bayan ƙaddamar da ayyukan tsaro na haɗin gwiwa

Aika kayan ya biyo bayan hare-haren sama da Amurka ta kai a ranar Kirsimeti a arewa maso yammacin Nijeriya.

5cf42dfe5df35e0b1965345c1959e9fe9412e6f0b319d68a2dbec42eb7632052

13 Jan, 2026

Mutum 33 sun mutu, 33 sun jikkata a wata uku sakamakon hatsarin wutar lantarki a Nijeriya

Rahoton Q3 na 2025 ya bayyana cewa jimilla hatsarin da ke da alaka da lantarki 57 ne ya afku a fadin kasar a wannan lokaci.

2026 01 07t162907z 2 lynxmpem060qo rtroptp 3 safrica eskom

12 Jan, 2026

Sojojin Nijeriya sun ceto mutum 18 daga hannun ‘yanbindiga a gaɓar tekun Kamaru

Manjo Sokoya ya ce nan-take dakarun Birged ta 13 da ke aiki a Ikang suka bi sawun ‘yanfashin tekun, inda suka yi ta musayar wuta lamarin da ya sa ɗaya daga cikin kwalekwalensu ya kife.

b1103e2acb18e563c0bc8b46402cf972866dc12f81b3d995721c51a388f13fc1

12 Jan, 2026

Jami’an tsaro a Nijeriya sun kashe ‘yanfashin daji da dama a Jihar Kogi

“An samu sakamako mai kyau a haɗin gwiwa tsakanin ‘yansanda da sojoji wajen ci gaba da daƙile barazanar hare-haren ‘yanfashin daji a Jihar Kogi,” a cewar sanarwar ‘yansanda.

bc6f284bba5e96e2c13f1780db512143ff56341ec9f94bff59ee6a64bbab90cf

11 Jan, 2026

‘Yan bindiga sun kashe mutum huɗu a wani sabon hari da suka kai Jihar Neja

Wannan harin na zuwa ne mako guda kacal bayan ’yanbindiga sun kashe mutum 42 a wasu ƙauyukan jihar, ciki har da kasuwar Daji da ke kauyen Demo, a Borgu da kuma Kananan Hukumomin Agwara da ke makwabtaka da ita.

5a42a67ec5ff0cfa758ae011d623b2cf382eb416739555859daf1d437b9da428

11 Jan, 2026

An soma bincike kan zargin sakacin wani asibiti a mutuwar ɗan marubuciya Chimamanda a Legas

Gwamnatin Jihar Legas ta ce an sanar da ita a hukumance game da bayanin da Adichie ta bayar kan lamarin, wanda ta bayyana a matsayin abin matuƙar tayar da hankali da baƙin ciki.

e37babd40fffff648ce23578712c00b8fe0e9d31057bd63b7f07b69f3be4e2e6

10 Jan, 2026

Hukumar DSS a Nijeriya ta tabbatar da kama ma’aikacinta kan zargin sace ƙaramar yarinya a Jigawa

Wata kotun majistare a Hadejia da ke Jihar Jigawa, ta bayar da umarnin kamawa tare da binciken jami’in bayan zargin cewa ya sace wata yarinya ’yar shekara 16, ya tsare ta ba bisa ƙa’ida ba, sannan ya tilasta mata sauya addini.

64382a48aec2d6789cf0134a4be1be244ba65b9da4b60580f63a00247d30028d

9 Jan, 2026

Trump ya yi barazanar kai ƙarin hare-hare a Nijeriya

A ranar Alhamis ne aka fitar da kalaman na Trump bayan tattaunawar da ya yi da jaridar New York Times.

2026 01 08t214054z 1 lynxmpem07176 rtroptp 3 usa trump drugpricing
Loading...