25 Jan, 2026

Shugaba Tinubu zai kai ziyarar aiki Turkiyya ranar Litinin

Tinubu zai kai ziyarar ce domin “ƙarfafa alaƙar da ke tsakanin ƙasashen biyu tare da faɗaɗa haɗin kai a fannin tsaro, ilimi, ci gaban walwala, ƙirƙire-ƙirƙire da sufurin jiragen sama.”

2025 11 26t204556z 2 lynxmpelap0wo rtroptp 3 nigeria security

24 Jan, 2026

‘Yansandan Nijeriya sun kama wata sabuwar amarya a Jigawa kan zargin kashe angonta da maganin ɓera

Wadda ake zargin ta shaida wa ‘yansanda cewa auren dolen da iyayenta suka yi mata ne ya sa ta saka wa mijin nata maganin ɓera a abincinsa.

1769270329082 m01abl 7866b29c2f252619074c44ac59e31b1f890626355ee658214035d17d743ed047

24 Jan, 2026

Rundunar Sojin Nijeriya ta ƙaryata wani rahoto na zargin mutuwar kurtu a Depot na Zaria

Rundunar Sojin Nijeriya ta karyata rahoton cewa Ibrahim Nazifi ya mutu yayin horaswa a Depot Zariya, tana mai cewa bai taɓa halartar horaswar ba.

81ae726620841639f8d4bcc8253a4dc673408aff992746a43a63ad4e68f0474b

23 Jan, 2026

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya fice daga Jam’iyyar NNPP

Gwamnan ya ce ya fice daga jam’iyyar ne sakamakon rikicin cikin gida da ya dabaibaye jam’iyyar ta NNPP.

6422614847862c1fa4c7f9a861a3ebdd95eb5c372babfd988ca7983d358e28e7

23 Jan, 2026

Turkiyya ta gano kayan tarihi 76 da aka yi amannar na Nijeriya ne da za a mayar da su gida

Wata sanarwa ta ce Poroy yana fatan za a iya sanya hannu kan yarjejeniyar haɗin gwiwa tsakanin Turkiyya da Nijeriya a lokacin ziyarar da Shugaba Bola Tinubu zai kai Turkiyya.

0c10204bad7f23558d3b2db8f3066e3d4fbdcdc03c533091403132c26453cdd5

22 Jan, 2026

Dorinar ruwa sun lalata gonaki da dama a Jihar Gombe, manoma sun tafka manyan asara

Manoman da barnar ta shafa sun shaida wa Kamfanin Dillancin Labarai na Nijeriya (NAN) cewa dabbobin sun fito ne daga wani kogi da ke kusa kana suka lalata amfanin gona da suke gab da girbinsu.

0a9089232dd985d3dbf7361063471250e31997c210795dd6814c4c566a12ca10

22 Jan, 2026

Sojojin Nijeriya sun kashe ‘yanta’addan Lakurawa, sun kuɓutar da mutane 62 a Kebbi da Zamfara

An kai farmakin tare da haɗin gwiwar jami’an tsaro da ‘yan bijilanti na yankin, wanda hakan ya nuna irin haɗin kai da ke tsakaninsu domin yaƙi da ‘yanta’adda da ‘yanbindiga, a cewar wata sanarwa da Laftanal Kanal Olaniyi Osoba.

75eb1001743337db6dcffa1a9e19628b04d50d1b6323b1537eac1128b32a7b9e main

21 Jan, 2026

Matakan da Gwamna Abba ya ɗauka kan kisan gillar mata da ‘ya’yanta shida a Jihar Kano

Shirin ya ƙunshi daukar nauyin Aikin Hajji da Umrah da ba shi sabon gida, da kuma cikakken tallafin walwala.

b04b0284742a74fda0e8a7239133be6cdee3dcd76bbb19c23c237f647366ae0b

21 Jan, 2026

Rundunar ‘yan sandan Nijeriya ta yi amai ta lashe kan musanta garkuwa da mutane a Kaduna

Bayan samun rahoton dai, gwamnan jihar Kaduna ya kira taron majalisar Tsaro ta Jiha.

2026 01 20t171015z 928877345 rc2y4ja3u6kl rtrmadp 3 nigeria security

20 Jan, 2026

NDLEA ta samu nasarar kama mutum 77,792, da ƙwace miyagun ƙwayoyi kilo 14,847 a shekara 5

Marwa ya bayyana haka ne a ranar Talata a Abuja a bikin bayar da kyaututtuka da yabo na hukumar NDLEA, wanda aka shirya don girmama manyan kwamandoji da ma’aikatan hukumar bisa ga aikin da suka yi a shekarar da ta gabata.

a545d73e41305f249895b3b7b2bf7ff53cbb8e1e42eb4c874cdd82b2b7920587
Loading...