Nijeriya da Nijar sun ƙulla yarjejeniya kan jigilar kayayyaki da tsaron kan iyaka

Shugabannin hukumomin kwastam na ƙasashen Nijeriya da Nijar sun tattauna a Abuja inda suka amince da haɗin gwiwa domin ƙarfafa tsaron kan iyaka, kare kayayyakin da ke wucewa ta iyakoki da kuma bunƙasa hulɗar tattalin arziƙi.
8 Feb, 2026
Tinubu na shirin kai ziyarar aiki London a watan Maris

Fadar ta ce za a tarbi Shugaba Tinubu da matarsa, Oluremi Tinubu, a Fadar Windsor, a yammacin London, inda Sarki Charles da Sarauniya Camilla za su tarbe su.
8 Feb, 2026
Jerin hare-hare sun yi sanadin mutuwar mutum 30 a Jihar Benue ta Nijeriya

Yan bindiga sun kashe aƙalla ‘yan kasuwa 13 a yammacin ranar Juma’a a Anwase, wani ƙauye a yankin Kwande, sannan a ranar Talata kuma suka kashe mutum 17 a a kasuwar Mbaikyor da ke kusa
7 Feb, 2026
Jami’an tsaron Nijeriya sun kwance wani bam da ‘yan ta’adda suka dasa a Zamfara

Rundunar ‘yansandan Nijeriya reshen jihar Zamfara ta ce jami’an tsaron sun yi amfani da hanyoyin ƙwarewa domin kwance bam ɗin wanda aka dasa a kan hanyar Danjibga zuwa Kuncin Kalgo a Ƙaramar Hukumar Tsafe ta Jihar Zamfara.
7 Feb, 2026

Nijeriya ta ƙaddamar da tsarin tattalin arzikin halal domin bunƙasa arzikin ƙasar

Kotu ta umarci Birtaniya ta biya diyyar £420m ga iyalan masu haƙar kwal 21 a Nijeriya

NCC ta gargaɗi masu gini da aikin hanya kan lalata layukan sadarwa na ƙarƙashin ƙasa a Nijeriya

Jamhuriyar Benin da AU sun yi Allah wadai da harin ta’addanci da ya kashe mutum 170 a Nijeriya

Tinubu ya bayar da umarnin tura bataliyar soji Jihar Kwara
4 Feb, 2026
Mummunan harin ta’addanci ya kashe fiye da mutum 160 a Jihar Kwara ta Nijeriya
‘Yan sanda sun tabbatar da harin, amma ba su bayar da adadin wadanda suka mutu ba, da kuma gwamnatin jihar, wacce ta dora alhakin kan kungiyoyin ‘yan ta’adda.

4 Feb, 2026
Rundunar sojin Amurka tabbatar da tura ‘wata ƙaramar tawaga’ Nijeriya
Sanarwar ta biyo bayan wasu hare-haren da Amurka ta kai da sabunta mayar da hankalin harkokin diflomasiyya kan tsaro da ‘yancin addini

4 Feb, 2026
‘Yan fashin daji sun kashe mutum 30 a hare-haren da suka kai a Katsina da Kwara
Mazauna wurin sun ce maharan sun kutsa wurin ba tare da wata matsala ba, suna kashe mazauna ƙauyen da kuma ƙona gidaje kafin su tsere.

3 Feb, 2026
Kotun Najeriya ta tuhumi tsohon ministan shari’a Malami da laifukan ta’addanci
Masu shigar da ƙara sun yi zargin cewa Abubakar Malami “ya san” cewa yana “taimakawa wajen ɗaukar nauyin ta’addanci, ta hanyar ƙin gurfanar da masu ɗaukar nauyin ta’addanci wadanda aka kawo batunsu ofishinsa”.

2 Feb, 2026
An gurfanar da mutum 9 a kotu bisa zargin kisan mutum 150 a Yelwata na jihar Benue a 2025
Masu gabatar da karar sun ce hare-haren sun rusa gidaje da dama tare da haifar da asarar rayuka mai yawa a Yelwata da ke gundumar Guma ta jihar Benue.

2 Feb, 2026
Gomman masu ibada da ake fargaba an yi garkuwa da su daga cocin Kurmin Wali sun koma gida
Kamfanin dillancin labaran AFP ya ambato shugaban yana cewa ana tunanin cewa 86 daga cikinsu suna hannun masu garkuwa da mutane kawo yanzu.

1 Feb, 2026
Sojojin Nijeriya sun kashe wani babban kwamandan Boko Haram, Abu Khalid a Sambisa
Abu Khalid, wanda shi ne mataimakin shugaban Boko Haram na biyu a Dajin Sambisa, an kashe shi tare da wasu ’yan ta’adda 10 yayin wani farmaki da aka kai da dare a Jihar Borno.

31 Jan, 2026
Sojojin Nijeriya sun kashe wani babban kwamandan ISWAP a arewa maso gabas
A cikin wata sanarwar manema labarai, jami’an watsa labarai na rundundar, Laftanar Kanar Sani Uba, ya ce bayanan sirri sun tabbatar da kisan Julaibib, wani babban kwamandan ISWAP da ke aiki a yankin Gujba na abin da ake kira Timbuktu Triangle.

29 Jan, 2026
Nijeriya da Saudiyya sun sanya hannu kan yarjejeniyar ɗaukar ma’aikata a karon farko
Yarjejeniyar na nuna da wani sauyi mai muhimmanci a yadda ma’aikatan Nijeriya ke shiga cikin tattalin arzikin yankin Gulf, daga tsarin hijira na yau da kullun zuwa tsarin da gwamnati ke goyon baya.

29 Jan, 2026
Gwamnatin Jihar Kano ta tabbatar da cewa nan ba da jimawa ba za ta warware rikicin Masarauta
Waiya ya jaddada cewa gwamnati na daukar matakai na gaske don dawo da zaman lafiya da kwanciyar hankali a cikin jihar.



