Iran ta ce a ‘shirye’ take ta tattauna da Amurka amma kuma ta ‘shirya wa yaƙi’

Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araghchi a ranar Litinin ya bayyana cewa Iran ba ta neman yaƙi amma ta shirya domin ta kare kanta.
12 Jan, 2026
Kungiyar ta’addanci ta YPG ta ƙwace iko da wani asibiti a Aleppo, ta kori ma’aikatan lafiya

Ƙungiyar ta’addanci ta YPG ta mayar da asibitin Yassin da ke unguwar Sheikh Maqsoud zuwa wani sansani domin ƙarfafa kansu, kamar yadda Kamfanin Dillancin Labarai na Larabawa na Syria ya ambato ma’aikatar lafiya ta ƙasar tana bayar da tabbaci.
10 Jan, 2026
Ma’aikatar Tsaron Syria ta sanar da tsagaita wuta a wasu unguwannin Aleppo

Ma’aikatar tsaron Syria ta ce ‘yan bindiga suna da zuwa ƙarfe 9 na safe su bar unguwannin da ake rikici da su.
9 Jan, 2026
Rundunar hadakar soji da Saudi ke jagoranta ta kai hari kan ‘yan-awaren da UAE ke goyon baya a Yemen

Rundunar hadakar soji da Saudiyya ke jagoranta ta kai hari kan ‘yan-awaren STC da UAE ke goyon baya a Yemen
2 Jan, 2026

Turkiyya da wasu ƙasashe bakwai suna matsa wa Isra’ila lamba don ɗage takunkuman hana Gaza tallafi

Trump ya ce Hamas za ta “ɗanɗana kuɗarta” idan nan da ɗan lokaci ba ta ajiye makamai ba

Hamas ta ce harin Isra’ila ya kashe babban mai magana da yawunta a lokutan yaƙi, Abu Ubaida

Ministan Tsaron Ƙasa na Isra’ila na so a hana kiran sallah a masallatan ƙasar

Iran ta ce ta kama wani jirgin ruwa ɗauke da lita miliyan 4 ta fetur da aka yi fasa-ƙwauri a Gulf
14 Dec, 2025
Ruwan sama mai tsanani ya kashe aƙalla mutum 10 a Gaza a cikin kwana ɗaya: WHO
Shugaban WHO Tedros Ghebreyesus ya yi gargaɗin cewa akwai yiwuwar rashin tsaftar muhalli da ƙarancin ruwa da cunkoso a wuri ɗaya su iya kaiwa ga ƙaruwar cututtukan numfashi masu tsanani, ciki har da mura, da kuma cututtukan hanta da na gudawa.

10 Dec, 2025
Matar Shugaban Ƙasar Turkiyya ta karrama ‘yanjarida Falasɗinawa
Emine Erdogan ta yi kalaman ne a wani taron da ofishin watsa labaran Turkiyya ya shirya domin nuna bayanan Falasɗinawa mata da kuma fafatukar kafafen watsa labarai wajen ba da rahotanni daga Gaza.

9 Dec, 2025
Babu zaman lafiya idan Falasɗinawa ba su samu ‘yanci ba, in ji Shugaban Afirka ta Kudu Ramaphosa
Shugaban Afirka ta Kudu ya sabunta kiraye-kiraye na dakatar da yaƙin Gaza nan take yayin da yake gargaɗin cewa keta yarjejeniyar tsagaita wuta da ake yi na barazana ga zaman lafiyar yankin da na duniya.

8 Dec, 2025
Jirgin Amurka ya mayar da ‘yan Iran 55 zuwa Tehran
Iran ta ce jirgi ɗauke da kashi na biyu na waɗanda aka tasa ƙeyarsu zuwa gida ya tashi ne yayin da Washington ke ƙoƙarin mayar da ɗaruruwan mutane Iran.

7 Dec, 2025
Jirgi maras matuƙi na Isra’ila ya kashe Falasɗinawa duk da an cim ma yarjejeniyar tsagaita wuta
Ma’aikatan Asibitin Al Shifa na birnin Gaza sun karɓi gawawwakin maza biyu da kuma wasu Falasdinawa biyu da suka jikkata bayan harin, wanda majiyoyin likitoci suka ce jirgi maras matuƙi na Isra’ila mai ƙafa huɗu ne ya kai harin.

6 Dec, 2025
Dakarun Isra’ila sun ƙwace kayayyakin tarihi biyar a Gaɓar Yamma da Kogin Jordan da aka mamaye
Rundunar sojin Isra”ila ta kai samame wani wuri mai tsaunuka kuma ta ƙwace wasu ginshiƙai na lokacin Daular Rumawa, kamar yadda wasu ganau suka bayyana.

3 Dec, 2025
Cikin Hotuna: An yi bikin auren gomman Falasɗinawa a Gaza a lokaci guda
Aure 54 ne aka ɗaura a wani biki na mutane da yawa da aka yi cikin ɓaraguzan Khan Younis, wanda Isra’ila ta haddasa.

28 Nov, 2025
Sojojin Isra’ila sun yi kisa cikin ruwan sanyi a Jenin, Falasɗinawa sun ambace shi laifin yaƙi
Ministan Tsaron Isra’ila mai tsattsauran ra’ayi Ben-Gvir ya fitar da sanarwa yana bayar da “cikakken goyon bayansa” ga sojoji da ‘yan sandan da suka aikata “laifin yakin.”

19 Nov, 2025
Turai na shirin horas da ‘yan sandan Falasɗinawa 3,000 bayan yarjejeniyar tsagaita wuta ta Gaza
Wani jami’in Ƙungiyar Tarayyar Turai ya ce ƙungiyar za ta yi tayin horas da ‘yan sandan Falasɗinu a wani ɓangare na matakin ƙoƙarin samar da tsaro mai ɗorewa a yankin.

15 Nov, 2025
Sakataren Harkokin Wajen Amurka Rubio na matsa wa UAE lamba domin tsagaita wuta a Sudan
Marco Rubio ya buƙaci Abu Dhabi da ta taimaka domin dakatar da yaƙin da ake yi a Sudan, tare da gargaɗin cewa dole ne a dakatar da bai wa mayaƙan RSF makamai.



