Iran ta yi atisaye a mashigin tekun Hormuz ranar jajiberin tattaunawarta da Amurka a Geneva

Atisayen na zuwa ne cikin wnai yanayi na tayar da jijiyar wuya tsakanin Tehran da Washington bayan Amurka ta yi tanadin soji a yankin mashigar ruwa.
17 Feb, 2026
Iran ba za ta amince da bukatu barkatai ba – Shugaba Pezeshkian

Ya ce a shirye Iran take ta bayar da dama don “a tantance” shirinta na Nukiliya kuma ya jaddada cewa kasar ba ta da shirin kera makamin Nukiliya.
11 Feb, 2026
Trump ya yi barazanar ɗaukar ‘mataki mai tsanani’ kan Iran yayin da Netanyahu ya tafi Washington

Shugaba Trump ya nuna yiwuwar tura ƙarin dakaru da jirgin ruwa mai ɗauke da jiragen saman yaƙi na Amurka kusa da Iran yayin da Netanyahu ya isa domin tattaunawa ta musamman, kamar yadda kafofin watsa labaran Amurka suka ruwaito.
11 Feb, 2026
Shugaban Iran Pezeshkian ya bayyana tattaunawar nukiliya da Amurka a matsayin ‘ci gaba’ ga Tehran

Jami’an Iran da Amurka sun nuna alamun samun ci gaba a tattaunawar nukiliya inda ska amince cewa akwai yiwuwar ci gaba da tattaunawa nan gaba a Muscat da ke Oman.
9 Feb, 2026

Turkiyya da Saudiyya sun jaddada goyon bayansu ga haɗin kan Somaliya da zaman lafiyar yankin

Khamenei ya yi gargaɗi kan yaƙin yanki idan Amurka ta kai hari kan Iran

Iran ta ayyana rundunonin sojin ƙasashen Turai a matsayin ‘ƙungiyoyin ta’addanci’

A ‘shirye’ Iran take don ‘yarjejeniyar nukiliya ta gaskiya da adalci’: Ministan Harkokin Wajen Iran

Iran ta ce duk maƙociyar da ta bari aka yi amfani da ita wurin kai mata hari ‘abokiyar gaba’ ce
27 Jan, 2026
Isra’ila na karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon, ta ci gaba da kai hari
A harin baya bayan da ta kai, Isra’ila ta ci gaba da karya yarjejeniyar tsagaita wuta a kudancin Lebanon inda ta kashe mutum guda da jikkata wasu mutanen biyu.

26 Jan, 2026
Manyan jami’an China sun tattauna da Ƙungiyar OIC a yanayin da rikicin Gabas ta Tsakiya ke ƙara muni
Mataimakin shugaban ƙasar China da ministan harkokin wajen ƙasar sun gana da babban sakataren ƙungiyar haɗin kan ƙasashen musulmi ta OIC, inda suka yi kira da a samar da haɗin gwiwa a fannin tsaron yankin yayin da rikicin Amurka da Iran ke ƙara muni.

25 Jan, 2026
Yaƙin da ake yi da ta’addancin Daesh yana ƙara ƙarfi: Erdogan
Shugaban Turkiyya ya ce kawar da ta’addancin ‘yan a-aware da ke barazana ga arewacin Syria zai kawo sauƙi ga ɗaukacin yankin.

24 Jan, 2026
Iran ta gargaɗi Amurka: ‘Za mu ɗauki kowane irin hari a matsayin cikakken yaƙi a kanmu’
Iran ta ce ba za ta bambance tsakanin ƙaramin hari ko babban hari ba inda ta ce idan Amurka ta kai mata hari za ta mayar mata da martani mai ƙarfi.

23 Jan, 2026
Turkiyya ba ta goyon bayan tsoma bakin ƙasashe waje a kan Iran – Erdogan
Shugaban Turkiyya Erdogan ya ce kwanciyar hankalin yankin da kuma tausasan kalamai su ne suka fi muhimmanci a yayin da ake ci gaba da zanga-zanga a faɗin ƙas Iran.

20 Jan, 2026
Adadin mutanen da suka mutu a zanga-zangar Iran ya kai 4,000: Rahoto
Jami’an Iran sun zargi Amurka da Isra’ila da goyon bayan abin da suka kira ‘masu bore ɗauke da makamai’, waɗanda suka kai hare-hare da dama kan cibiyoyin gwamnati a faɗin ƙasar.

19 Jan, 2026
Iran ta sha alwashin gwabza yaƙi da duk ƙasar da ta yi gangancin kai wa Khamenei hari
Shugaba Pezeshkian ya yi gargaɗin ne bayan Trump ya yi barazanar kai hari kan shugaban addini na Iran, a yayin da aka gudanar zanga-zanga kan matsin tattalin arziki da hauhawar farashin kayayyaki a ƙasar.

17 Jan, 2026
Syria ta ayyana harshen Kurdanci a matsayin ‘harshen ƙasa’, sannan ta ba Kurdawa haƙƙin ‘yan ƙasa
Dokar ta kuma sanya Nowruz a matsayin ranar hutu a hukumance tare da mayar wa Kurdawa haƙƙoƙinsu na ‘yan ƙasa wanda aka ƙace musu a yayin wata ƙidaya mai cike da ruɗani wadda aka gudanar a shekarar 1962.

15 Jan, 2026
Ministan Wajen Saudiyya da takwarorinsa na Iran, Oman da Qatar sun tattauna kan zaman lafiyar yanki
Ministocin sun tattauna ne kan yadda za a yayyafa ruwa kan wutar da ke ruruwa a yankin a daidai lokacin da ake tsoron harin Amurka kan Tehran.

14 Jan, 2026
Trump ya yi barazanar ‘ɗaukar tsattsauran mataki’ idan Iran ta rataye masu zanga-zanga
Iran ta ce ‘wasan kwaikwayon’ da Washington ke yi zai sake yin rashin nasara.



