27 Jan, 2026

Isra’ila na karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon, ta ci gaba da kai hari

A harin baya bayan da ta kai, Isra’ila ta ci gaba da karya yarjejeniyar tsagaita wuta a kudancin Lebanon inda ta kashe mutum guda da jikkata wasu mutanen biyu.

e4cdfa2bb5ed754daec0117b73afa2504088fc82c318e6e5b219b45e2725528b

26 Jan, 2026

Manyan jami’an China sun tattauna da Ƙungiyar OIC a yanayin da rikicin Gabas ta Tsakiya ke ƙara muni

Mataimakin shugaban ƙasar China da ministan harkokin wajen ƙasar sun gana da babban sakataren ƙungiyar haɗin kan ƙasashen musulmi ta OIC, inda suka yi kira da a samar da haɗin gwiwa a fannin tsaron yankin yayin da rikicin Amurka da Iran ke ƙara muni.

2026 01 11t112632z 1 lynxmpem0a057 rtroptp 3 china africa somalia

25 Jan, 2026

Yaƙin da ake yi da ta’addancin Daesh yana ƙara ƙarfi: Erdogan

Shugaban Turkiyya ya ce kawar da ta’addancin ‘yan a-aware da ke barazana ga arewacin Syria zai kawo sauƙi ga ɗaukacin yankin.

c80de4d6abc3a4cd727181e6ae1c2240af3739fbe57c8563d42bd3f71af8f90f

24 Jan, 2026

Iran ta gargaɗi Amurka: ‘Za mu ɗauki kowane irin hari a matsayin cikakken yaƙi a kanmu’

Iran ta ce ba za ta bambance tsakanin ƙaramin hari ko babban hari ba inda ta ce idan Amurka ta kai mata hari za ta mayar mata da martani mai ƙarfi.

1769214748030 n1zjve 951b207cea6bad780f490f14bc90fe89075285dadced578bed24bda66e664635

23 Jan, 2026

Turkiyya ba ta goyon bayan tsoma bakin ƙasashe waje a kan Iran – Erdogan

Shugaban Turkiyya Erdogan ya ce kwanciyar hankalin yankin da kuma tausasan kalamai su ne suka fi muhimmanci a yayin da ake ci gaba da zanga-zanga a faɗin ƙas Iran.

ff9ca3c9f541694f8e72f96f9e5f01288486de6cf457ef859743ed49d1eb2ced

20 Jan, 2026

Adadin mutanen da suka mutu a zanga-zangar Iran ya kai 4,000: Rahoto

Jami’an Iran sun zargi Amurka da Isra’ila da goyon bayan abin da suka kira ‘masu bore ɗauke da makamai’, waɗanda suka kai hare-hare da dama kan cibiyoyin gwamnati a faɗin ƙasar.

2026 01 19t143136z 1178242319 rc2e4ja8dwy1 rtrmadp 3 iran economy protests

19 Jan, 2026

Iran ta sha alwashin gwabza yaƙi da duk ƙasar da ta yi gangancin kai wa Khamenei hari

Shugaba Pezeshkian ya yi gargaɗin ne bayan Trump ya yi barazanar kai hari kan shugaban addini na Iran, a yayin da aka gudanar zanga-zanga kan matsin tattalin arziki da hauhawar farashin kayayyaki a ƙasar.

iran protests 23014

17 Jan, 2026

Syria ta ayyana harshen Kurdanci a matsayin ‘harshen ƙasa’, sannan ta ba Kurdawa haƙƙin ‘yan ƙasa

Dokar ta kuma sanya Nowruz a matsayin ranar hutu a hukumance tare da mayar wa Kurdawa haƙƙoƙinsu na ‘yan ƙasa wanda aka ƙace musu a yayin wata ƙidaya mai cike da ruɗani wadda aka gudanar a shekarar 1962.

d5f6ffe768f3ce9ee32765bd3f48ab9ca2e343ff5bfdfadba230e1ec61e3ad7a

15 Jan, 2026

Ministan Wajen Saudiyya da takwarorinsa na Iran, Oman da Qatar sun tattauna kan zaman lafiyar yanki

Ministocin sun tattauna ne kan yadda za a yayyafa ruwa kan wutar da ke ruruwa a yankin a daidai lokacin da ake tsoron harin Amurka kan Tehran.

e3fe318c27d0647b108b859c404437e112eb452bb8a50834d4afea62500a6a2e

14 Jan, 2026

Trump ya yi barazanar ‘ɗaukar tsattsauran mataki’ idan Iran ta rataye masu zanga-zanga

Iran ta ce ‘wasan kwaikwayon’ da Washington ke yi zai sake yin rashin nasara.

1768368358359 kqfpt f1fa125c79929c8ff7283c4d61c1e081252ed3c0ee444b4f3f167654e589b21b
Loading...