29 Aug, 2025

Turkiyya ta jaddada dakatar da kasuwanci da Isra’ila, da hana jiragen ruwanta zuwa tasoshin Isra’ila

Ministan Harkokin Wajen Turkiyya Hakan Fidan ya yi watsi da duk wata shawara da ta shafi korar Falasdinawa daga Gaza, ba tare da la’akari da ko wane ne ya ba da shawarar ba.

1756470988993 zb7g9s fb9016ba5f83ac0d0f784b57868d2d62d3d1f43e79e078328b212e010cbb8fa9

26 Aug, 2025

Ƙungiyar Haɗin kan Ƙasashen Musulmai (OIC) ta yi watsi da shirin Isra’ila na mamaye Gaza

Ƙungiyar OIC ta kuma yi Allah wadai da kisan gillar da Isra’ila ke yi babu ƙaƙƙautawa a Gaza.

046c2968266a0b0d1095204748a9c9737c88ac166209a3f84ef5d3a1fcc63d16

26 Aug, 2025

Hotuna: Falasdinawa a Gaza sun yi jana’izar ‘yan jaridar da Isra’ila ta kashe a asibitin Nasser

Kisan gillar da aka yi wa ‘yan jaridar ya sanya adadin ‘yan jaridar da aka kashe a Gaza tun daga watan Oktoban 2023 ya kai 246.

e08604e807c9f6990b8ef63d98c46d490eb3c4608f34d0902c3c9168cce65dd0

25 Aug, 2025

Harin Isra’ila ya kashe aƙalla ‘yan jarida biyar a cibiyar kula da lafiya ta Nasser a Gaza

Aƙalla ‘yan jarida da ma’aikatan kafafen watsa labarai 244 aka kashe a Gaza, tun lokacin da yaƙin Isra’ila ya fara ranar 7 ga watan Oktoba, na shekarar 2023.

1756112020644 ikfrc 69323159845c61118bf54772dd1e0616692bb1dba344dbc9976dbd296996e724

22 Aug, 2025

Daga Ma’aikatan Reuters: ‘Labaranmu suna lulluɓe irin walahar da Falasɗinawa suke sha’

Wani rahoto da aka fitar ya bayyana yadda ma’aikata da dama na kamfanin dillancin labarai na Reuters suka fallasa yadda editoci da shugabannin kamfanin ke nuna goyon baya ga Isra’ila a yaƙin da take yi da Gaza.

2025 03 09t103100z 209688854 rc2k dp 3 israel palestinians gaza aid

21 Aug, 2025

Isra’ila ta fara ragargazar Birnin Gaza yayin da sojoji suka fara matakin farko na mamaye shi

“Gaza wani rufaffen waje ne, wanda babu wanda zai iya tserewa daga gare shi, kuma inda babu hanyoyin samun lafiya da abinci da tsaftataccen ruwan sha,” in ji Cardon.

1755771388029 i62efj c8bfd247c5a2e102cf1ea0846bf3b0ae1962fcd5aaef19605992aa4b25858cd1

20 Aug, 2025

Faransa ta tsara wani kuɗuri na tsawaita aikin wanzar da zaman lafiya na MDD a Lebanon

Isra’ila da Amurka na adawa da sabunta yarjejeniyar a daidai lokacin da kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ke muhawara kan kara wa’adin dakarun wanzar da zaman lafiya a Lebanon har zuwa watan Agustan 2026.

trump un peacekeeping lebanon 93938

18 Aug, 2025

Abin da muka sani game da sabuwar tattaunawar tsagaita wuta ta Gaza da Hamas ta amince da ita

Hamas ta karɓi sabuwar yarjejeniyar tsagaita wuta ta kwanaki 60 da kuma sakin mutanen da ake garkuwa da su.

egypt israel palestinians 12122

15 Aug, 2025

Turkiyya, Sifaniya, Birtaniya da Jamus sun yi tir da faɗaɗa matsugunan da Isra’ila ke yi a yankin E1

Ma’aikatun harkokin wajen ƙasashen sun yi gargaɗin cewa sabon aikin da Isra’ila za ta yi zai raba kan Yammacin Kogin Jordan, tare da keɓe Gabashin Birnin Ƙudus da kuma barazana ga tsarin samar da ƙasashe biyu.

e8aa49f7660bee08186c75e988c625673b8865e2451a48945aa0bc4fcc904fa7

14 Aug, 2025

Isra’ila na tattaunawa da ƙasashe da dama domin tursasa kai musu Falasɗinawan Gaza

Tashar Channel 12 ta Isra’ila ta ruwaito cewa ƙasar na tattaunawa da Indonesia da Somaliland da Libiya da Sudan ta Kudu, sai dai daga baya Sudan ta Kudu ta musanta tattaunawa wani abu makamancin haka da Isra’ila.

aa 20250331 37502329 37502310 isr igration upon gazans in the north
Loading...